Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya yi martani bayan Kotun Koli ta tabbatar da nasararsa a matsayin zababben gwamnan jihar. Fubara ya yabi Tinubu da Wike.
Majalisar dokokin jihar Ondo ta bayyana matsayarta kan sabon mataimakin gwamnan da Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya nada a jihar domin taya shi gudanar da mulki.
Yayin da Abdullahi Umar Ganduje, tsohon kwamishinansa ya fadi ra'ayinsa. Muazu Magaji Dansarauniya ya kawo shawarar ayi wa jam’iyyar APC garambawul a reshen Kano.
Kotun Koli ta raba gardama kan takaddamar zaben jihar Rivers inda ta tabbatar da nasarar Gwamna Siminalayi Fubara na jam'iyyar PDP yayin da ta yi watsi da karar APC.
Kotun koli ta tabbatar da zaben Ahmed Aliyu a matsayin gwamnan jihar Sokoto, inda ta yi watsi da daukaka karar da Saidu Umar na jam'iyyar PDP ya yi.
Rahotannin da muke samu yanzu na nuni da cewa Kotun Koli ta tabbatar da Agbu Kefas matsayin zababben gwamnan jihar Taraba, ta yi watsi da karar NNPP .
Kotun Koli ta shirya raba gardama kan shari'ar zaben gwamnan jihar Sokoto a yau Alhamis 25 ga watan Janairu tsakanin jam'iyyun APC da kuma PDP a jihar.
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya karasa kotu da wata daga cikin Masu ba Muhammadu Buhari shawara, ya yi karar ta da laifin ci masa mutunci.
Jam'iyyun PDP da LP sun fito sun yi suka kan tafiyar da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi zuwa kasar Faransa. Sun bayyana cewa akwai lauje cikin nadi.
Siyasa
Samu kari