Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Tsohon ɗan takarar PRP, Salihu Tanko Yakasai, watau Ɗawisu ya buƙaci Gwamna Abba Kabir ya kama tsohon kwamishinasa da ya yi barazanar kashe alkalai.
Kotun Koli ta sanya ranar da za ta yanke hukunci kan karar da ke neman a tsige gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara da bayyana Tonye Cole a matsayin gwamna.
An fadawa Bola Tinubu za ta yiwu Legas ta zama kishiyar birnin tarayya ba. SanataAli Ndume bai goyi bayan a kinkimi wasu ofisoshin gwamnatin tarayya zuwa Legas ba.
Hon. Destiny Nwagwu dan jam'iyyar LP wanda Kotun Daukaka Kara ta rusa zabensa ya ce babu mai hana shi komawa kujerarsa a zaman Majalisar jihar Abia.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa ya sallami dukkan kwamishinoni da sauran hadimai da masu rike da mukaman siyasa a jihar don inganta harkokin gwamnati.
Buba Galadima ya fadi yadda aka yaudari mutane da addini da tikitin Musulmi da Musulmi. Jagoran NNPP yace babu wanda ya san halin ‘dan siyasa kamar abokinsa.
Shugaban majalisar dokokin jihar Filato, Dewan, ya ce a yanzu ba zai rantsar da ƴan majalisa 16 da kotun ɗaukaka ƙara ta bai wa nasara ba saboda abu 1.
Kotun Majistare da ke jihar Kano ta ba da umarnin tsare fitaccen dan siyasaa Kano Dan Bilki Kwamanda kan neman ta da husuma da cin zarafin Kwankwaso.
Ana zargin gwamnatin Bola Tinubu da kawo tsare-tsaren da ba su fifita mutanen Arewa. Sanata Suleiman Kawu Sumaila ya ce ba za su zura idanu ana cutar Arewa ba.
Siyasa
Samu kari