Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Tsohon kwamishinan kudi a jihar Ondo, Wale Akinterinwa ya bayyana alkawarin da marigayi tsohon gwamnan jihar, Rotimi Akeredolu ya masa na son ya gaji kujerarsa.
Kakakin jam’iyyar NNPP na kasa ya zargi kotu da sakin hanya a shari’ar Kano, ya ce Nasir Gawuna ya taya Abba Kabir Yusuf nasara a 2023, amma aka garzaya kotu.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, ya yi tsokaci kan yunkurin sulhun da ake yi tsakanin Rabiu Kwankwaso da Abdullahi Ganduje.
Ali Bello ya shiga gidan yari saboda zargin satar N3bn. 'Danuwan tsohon gwamna da EFCC ta kama a 2023 ya samu mukami ranar da Yahaya Bello ya bar ofis.
Dan takarar gwamnan jihar Edo a jam’iyyar LP, Dakta Azehme Azena ya watsar da jam’iyyarsa ana daf da gudanar da zabe a jihar a watan Satumbar wannan shekara.
Mataimakin gwamnan jihar Kogi, Salifu Oyibo, ya dauka hankalin yan Najeriya a soshiyal midiya yayin da bidiyonsa duke a gaban tsohon gwamna Yahaya Bello ya yadu.
Miyagun da suka yi garkuwa da shugaban jam'iyyar PDP na jihar Legas da wasu kusoshin jam'iyyar sun buƙaci a ba su N200m a matsayin kudin fansar sako su.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya maida martani ga shugaban APC na ƙasa kan kokon barar da ya aiko masa na ya watsar da NNPP ya shigo jam'iyyar APC.
A halin yanzu, Gwamna Usman Ahmed Ododo ya karbi ragamar mulkin jihar Kogi, bayan da wa'adin mulkin Yahaya Bello ya kare, dubunnan 'yan jihar ne shaida rantsuwar.
Siyasa
Samu kari