Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya taya gwamna Siminalayi Fubara da Kefas murnar samun nasara a kotun kolin Najeriya yau Alhamis.
A wani sauyin yanayin siyasa, shugaban APC ya roki gwamnan Kano ya bar NNPP. Abdullahi Umar Ganduje ya yi kira ga Abba Kabir Yusuf ya shigo jam’iyya mai mulki.
Oserhemen A. Osunbor ya shiga neman takarar gwamna a jam’iyyar APC mai adawa. Shekaru 16 da rasa mulki, tsohon Gwamna mai shekaru 72 ya sake fitowa takara.
Hadimin gwamnan Kano, Anas Abba Dala, ya sake fitowa ya soki shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje. An jigon na NNPP ya yi kaca-kaca da Ganduje.
Rahotanni sun nuna cewa wasu da ba a san ko su waye ba sun yi awon gaba da shugaban jam'iyyar PDP na jihar Legas a titin zuwa Ibadan jiya Alhamis da yammaci.
Gwamnan Siminalayi Fubara ya sake rantsar da kwamishinoni 9 masu goyon bayan Nyesom Wike a gidan gwamnatinsa da ke Fatakwal, babban birnin jihar Ribas.
An kawo abubuwan da za su faru idan Abba Kabir Yusuf ya sauya-sheka daga NNPP. Za a zama babu wata jam’iyya mara rinjaye kenan a majalisar dokokin Kano.
Hadimar Gwamna Godwin Obaseki a bangaren kula da kokarin ma'aikata, Sarah Ajose-Adeogun ta yi murabus ana daf da gudanar da zaben gwamna a jihar a karshen shekara.
Shugaban gwamninin APC kuma gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma ya bayyana muhimmancin jihar Kano a siyasar Najeriya bayan Ganduje ya roki Abba Kabir.
Siyasa
Samu kari