‘Yar majalisa a Amurka, Kimberly Daniels ta zargi ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle da yunkurin bada cin hanci domin sauya rahoton kisan Kiristoci a Nigeria.
‘Yar majalisa a Amurka, Kimberly Daniels ta zargi ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle da yunkurin bada cin hanci domin sauya rahoton kisan Kiristoci a Nigeria.
Shugaban ma'aikatar fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ya yi kira ga Leke Abejide da Nafiu Bala da su tsaya su tarwatsa jam'iyyar adawa ta ADC.
Hukumar yaƙi da masu cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) ta maka tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatahi Ahmed a gaban babbar kotun tarayya a Ilorin.
Babbar jam'iyyar adawa, PDP, ta dakatar da shugaban jam'iyya na ƙaramar hukumar Jere a jihar Borno tare da sakatarensa kan rashin ƙadabi da ɗa'a.
Wata mata daga cikin deleget ta haihu lami lafiya a Otal ɗin da ake aje su gabanin zuwa kaɗa kuri'a a zaben fidda ɗan takarar gwamna na PDP a jihar Edo.
Kakakin majalisar dokokin jihar Delta, Honorabul Emomotimi Guwor, ya rantsar da sabbin mambobi biyu na jam'iyyar APC bayan sun yi nasara a zaben cike gurbi.
Attajirin ɗan kasuwa kuma lauya, Asue Ighodalo, ya samu nasarar zama ɗan takarar gwamnan jihar Edo karkashin inuwar Peoples Democratic Party (PDP).
Wasu mata masu ɗumbin yawa sun fito tattakin nuna goyon baya ga Gwamna Sim Fubara na jihar Ribas, sun roƙi ƴan siyasa su bar gwamnan ya yi mulki lafiya.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya ɗauki muhimman matakai da nufin rage wa mutanen jiharsa radaɗin wahalar matsin tattalin arzikin da aka shiga a ƙasa.
Phillip Shaibu, mataimakin gwamnan Edo, ya lashe zaben fidda gwani na jam'iyyar PDP na zaben gwamnan jihar na 2024, yayin da ake jiran tsagin Gwamna ya yi nasa.
A ranar Alhamis ne ‘yar takarar mataimakiyar gwamnan jihar Legas ta jam’iyyar LP, Islamiyat Oyefusi ta fice daga jam’iyyar saboda manufofin jam’iyyar da suka sauya.
Siyasa
Samu kari