Tsohon ministan makamashi, Sale Mamman, ya ayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Taraba a 2027, yana mai bayyana hakan gaban magoya baya a Jalingo.
Tsohon ministan makamashi, Sale Mamman, ya ayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Taraba a 2027, yana mai bayyana hakan gaban magoya baya a Jalingo.
Jagororin jam'iyyar PDP na shiyyar Kudu maso Gabashin Najeriya sun ayyana goyin bayansu ga Sunday Ideh-Okoye a matsayin wanda zai maye gurbin Anyanwu.
Hukumar yaƙi da marasa gaskiya EFCC na ci gaba da tsare tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatahi Ahmed, kuma tuni tawagar lauyoyi suka isa Ilorin domin kai shi kotu.
Dr. Usman Bugaje ya ce kowa ya gano cewa Bola Tinubu bai da mafita game da matsalolin kasar nan. Bugaje ya ce akwai bukatar Tinubu ya nemi sabon salo.
Rikicin cikin gidan APC ya birikice har ta kai an kira taro na gaggawa. Abdullahi Umar Ganduje ya yi zaman gaggawa da shugabanni bayan samun ‘yan takara 3 a zabe 1
Jam’iyyar APC a Najeriya ta ayyana zaben fidda gwanin jihar Edo wanda bai kammala ba bayan bayyanar 'yan takarar jam'iyyar har guda uku bayan kammala zaben.
Yayin da aka fara sauraran shari’ar zaben gwamnan jihar Kogi, kotu ta soke karar jam’iyyar APP da ke kalubalantar zaben Gwamna Ododo na jam'iyyar APC.
Kungiyar NCRM ta taso shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, a gaba sai ya yi murabus daga mukaminsa cikin gagawa. Ta jero dalilanta.
Wasu manyan ƙusoshi, Musa da Buba, sun haɗa kayansu sun fice daga babbar jam'iyyar adawa PDP, sun koma All Progressives Congress (APC) a shiyyar Kwara ta Arewa.
Anamero Dekeri, daya daga cikin ‘yan takara uku a zaben fidda gwanin gwamna na APC a jihar Edo, ya dira sakatariyar jam’iyyar na kasa a ranar Litinin.
Siyasa
Samu kari