Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Jam’iyyar APC mai adawa a jihar Rivers ta shawarci Gwamna Siminalayi Fubara ya yi murabus daga kujerarsa saboda saba kundin tsarin mulkin Najeriya.
Bayan dakatar da Sanata Abdul Ningi daga Majalisar Dattawa har na tsawon watanni uku, Sanata Shehu Sani ya magantu kan lamarin inda ya mutum daya ne zai cece shi.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, da wasu manyan ƴansiyasa kamar Sanata Abdul'aziz Yari sun fara yunƙurin yadda za a kawar da APC.
Sanata Abdul Ningi mai wakiltar Bauchi ta Tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, ya yi murabus daga mukaminsa na shugaban kungiyar Sanatocin Arewa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanya labule da shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, bayan majalisar ta dakatar da Sanata Abdul Ningi.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a babban zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi martani kan jita-jitar cewa yana shirin sauya sheka daga jam'iyyar.
Dan takarar gwamnan APC a jihar Ondo, Olusola Oke ya sha alwashiin lashe zaben gwamnan jihar Ondo a bayan rashin nasara kamar Muhammadu Buhari a karo na uku.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi ganawar sirri da Ibrahim Badamasi Babangida, tsohon shugaban ƙasa a zamanin mulkin soja a gidansa da ke Minna.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya nesanta kansa daga kalaman wasu muƙarraban gwamnatinsa da ke zargin Muhammdu Buhari da jefa ƙasar nan cikin wahala.
Siyasa
Samu kari