Gwamnatin kasar Zambia ta tabbatar da hatsarin jirgin mataimakiyar shugaban kasa, Mutale Nalumango, amma ta ce tana cikin koshin lafiya bayan gwaje gwaje.
Gwamnatin kasar Zambia ta tabbatar da hatsarin jirgin mataimakiyar shugaban kasa, Mutale Nalumango, amma ta ce tana cikin koshin lafiya bayan gwaje gwaje.
Dakarun rundunar soji ta Operation Fansan Yamma sun dakile hare-haren yan bindiga daban-daban a yankin karamar hukumar Kaura Namoda da ke jihar Zamfara.
Shugaban kasa Bola Ahmed Bola Tinubu ya magance matsalar tsaro ne babban abin da ya saka a gaba. Ya ce zai tallafawa sojoji a Najeriya domin yakar 'yan ta'adda.
Jami'an rundunar 'yan sanda a jihar Kwara sun samu nasarar dakile yunkurin da wasu miyagu suka yi na yin garkuwa da wasu mutane. Sum cafke mutanen da ake zargi.
Gwamnatin jihar Kano da hadin gwiwar bankin raya kasashe Musulmi ta gina mayanka na zamani guda 20 a wasu daga cikin kananan hukumomi domin tsaftace fawa.
Yan bindigar da suka sace mamban Majalisar dokokin jihar Anambra. Justice Azuka sun ƙashe shi, an gano gawarsa da ta fara rubewa a gadar Neja ta biyu.
Bayan korafin lauya, Abba Hikima kan zargin cin zarafin marasa karfi a Abuja, Babbar Kotu a Abuja ta sanya ranar 18 ga Fabrairun 2025 don sauraran shari'ar.
Malamin addini a Najeriya, Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya bukaci musulmai su daina gaba da juna kafin Ramadan. Ya yi kira kan ciyarwa da sulhu a azumi.
Dan uwan Malam Nuhu Ribadu ya zama sarki bayan Gwamna Ahmadu Fintiri ya nada shi a matsayin Sarkin Fufore, sabon masarautar da aka kafa a jihar Adamawa.
Rahotanni daga yankin Bakori a jihar Katsina sun nuna cewa wasu ƴan bindiga sun afka garin Tsiga da ke yankin Bakori a Katsina, sun sace mHarazu Tsiga da wasu.
Ministan tsaron Najeriya muhammad Badaru Abubakar ya ce cikin shekara daya za a shawo matsalar tsaro. Ya ce Tinubu ya hura musu wuta kan tsaron Najeriya.
Labarai
Samu kari