Gwamnatin kasar Zambia ta tabbatar da hatsarin jirgin mataimakiyar shugaban kasa, Mutale Nalumango, amma ta ce tana cikin koshin lafiya bayan gwaje gwaje.
Gwamnatin kasar Zambia ta tabbatar da hatsarin jirgin mataimakiyar shugaban kasa, Mutale Nalumango, amma ta ce tana cikin koshin lafiya bayan gwaje gwaje.
Dakarun rundunar soji ta Operation Fansan Yamma sun dakile hare-haren yan bindiga daban-daban a yankin karamar hukumar Kaura Namoda da ke jihar Zamfara.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya amince da yin kari a shekarun da likitoci da sauran ma'aikatan lafiya suke yi suna aiki. Za su samu karin shekara biyar.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya dakatar da Antoni-Janar kuma kwamishinan shari'a da shugaban hukumar kula da ƙananan hukumomi kan badaƙala.
Sakataren jam'iyar APC a Kano, Alhaji Ibrahim Zakari Sarina ya zama sabon kwamishinan Hukumar Koke-Koke (PCC) mai wakiltar jihar inda ya maye gurbin Hon. Yusuf Atta.
A yau Laraba 5 ga watan Janairun 2025, Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya gana da Shugaba Bola Tinubu mintuna kadan kafin shugaban ya tashi zuwa Faransa.
Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana yadda ya kawo sauyi a ɓangarorin tsaro da kuma ta'addanci yayin da yake mulkin Najeriya tun daga 2015.
Sanatan jam'iyyyar NNPP mai wakiltar Kano ta Kudu, Kawu Sumaila, ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan amincewa da kafa kwalejin kimiyya da tarayya a Kano.
Gwamnatin shugaba Bola Tinubu ta yi muhimman ayyuka daga shiga shekarar 2025. A watan Janairu kadai Bola Tinubu ya yi wasu muhimman ayyuka guda 6 a Najeriya.
Bayan dakatar wasu daga cikin Kwamishinonin zabe a jihohin Najeriya, Shugaba Bola Tinubu ya nemi amincewar Majalisar Dattawa don korarsu su guda uku.
Lauya mai fafutukar kare hakkin dan adam, Abba Hikima ya ce matukar gwamnati ba ta dauki matakin da ya dace ba, za su jagoranci neman hakkin mazauna Rimin Zakara.
Labarai
Samu kari