ICPC ta zargi Nasir El-Rufai da karya sharudan ziyarar asibiti da kotu ta amince masa, tare da kama likitansa Farfesa Bello Abubakar domin bincike.
ICPC ta zargi Nasir El-Rufai da karya sharudan ziyarar asibiti da kotu ta amince masa, tare da kama likitansa Farfesa Bello Abubakar domin bincike.
An ci gaba da shari'ar da ake yi kan zargin Abdullahi Ganduje da matarsa kan tuhumarsu da badakalar biliyoyin kudade lokacin da yake mulkin jihar.
Gwamnatin Dauda Lawal Dare ta bayyana cewa an gudanar da bincike don tantance ma'aikatan jihar a kokarin fara biyan sabon mafi ƙarancin albashin N70,000.
Rikici ya barke tsakanin ’yan sanda da sojojin sama a Delta kan sakin wanda ake zargi da safarar miyagun kwayoyi. Ana binciken lamarin don shawo kan matsalar.
Dan majalisar wakilan Najeriya daga jihar Borno, Honorabul Ahmed Jaha, ya ce akwai gyararrakin da ya kamata a yi wa kudirin gyaran haraji da ke gaban majalisa.
Jami'an hukumar kwastam ta Najeriya sun yi nasarar cafke mugayen makamai da suka kunshi bindigogi da alburusai ana shirin watsa cikin ƙasa a Legas.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Fela Durotoye, ya bayyana jin dadin yadda ya ki amincewa da tayin wasu daga cikin jami'an gwamnatin Tinubu ya karbar rashawa.
Sojoji sun fatattaki 'yan fashi da makami da suka tare hanyoyi a jihar Kaduna suna kokarin sace mutane. 'Yan fashin sun firgita sun tsere, an ceto mutane biyu.
Farfesa Usman Yusuf ya fito da bayanai kan maganganun da ya yi a taron matasan Arewa a jihar Bauchi ana daf da kama shi, ya soki Faransa da Bola Tinubu.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da zaman lafiya sun samu nasarori kan 'yan ta'adda a jihohin Zamfara da Sokoto. Sojojin sun hallaka kwamandoji masu yawa.
Labarai
Samu kari