ICPC ta zargi Nasir El-Rufai da karya sharudan ziyarar asibiti da kotu ta amince masa, tare da kama likitansa Farfesa Bello Abubakar domin bincike.
ICPC ta zargi Nasir El-Rufai da karya sharudan ziyarar asibiti da kotu ta amince masa, tare da kama likitansa Farfesa Bello Abubakar domin bincike.
Bayan zaman babbar kotun Abuja, fitacciyar yar gwagwarmayar nan, Naja'atu Mohammed da Salomon Dalung sun nuna ɓacin ransu kan kama Farfesa Usman Yusuf.
Rahoto ya zo cewa kusa a jam'iyyar APC, kuma tsohon kwamishina, Musa Iliyasu Kwankwaso ya ce yan adawa sun kullo makircin bata wa shugaban hukumar NAHCON suna.
Rahotanni sun tabbatar da cewa fitaccen shugaban 'yan bindiga, Kachalla Dan Lukuti, ya rasu bayan fama da wata muguwar cuta da ta sa ya fara yin haushin kare.
Dubun wani baragurbin likita mai kula da lafiyar 'yan ta'adda ta cika a jihar Katsina. Likitan ya amsa zargin da ake masa inda ya yi bayani kan ayyukansa.
An samu matsala a tushen wuta naƙasa, wanda ya janyo daukewar wuta a yankunan Abuja, Kogi, Neja da Nasarawa. Ana kan aikin gyara tare da hukumomi.
Yawaitar hare-haren ƴan bindiga ya fusata mazauna Ungwan Ate a kaɗamar hukumar Kachia ta jihar Kaduna, sun fantsama kan tituna su na zanga zanga.
Yayin da ake tuhumar tsohon shugaban hukumar inshorar lafiya ta NHIS, Babbar kotun Abuja ta ki amincewa da ba da belin Farfesa Usman Yusuf kan badakalar kudi.
Rahotanni na ci gaba da fitowa kan yadda 'yan bindiga suka sace tsohon shugaban hukumar kula da masu yi wa kasa hidima (NYSC) Maharazu Tsiga a Katsina.
A makon da ya gaba majalisar wakilai ta karanta wasu bukatu da aka gabatar a gabanta na kirkirar sababbin jihohi 31 bayan 36 da ake da su a Najeriya.
Labarai
Samu kari