Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
Rahotanni sun nuna cewa barci ya dauke wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane bayan sace wasu jama'a, inda jama'ar suka tsere suka gudu daga dajin.
'Yan sanda sun harba barkonon tsohuwa don hana magoya bayan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan shiga harabar majalisar dokoki ta ƙasa a ranar Laraba.
Kwamitin ladabtarwa a majalisar dattawa ya ce ba zai watsa zaman da za a yi domin sauraron koken Sanata Natasha da ta zargi Sanata Akpabio da neman lalata ba.
Sanatar Kogi ta Tsakiya ta miƙa takardar korafi a hukumance kan zargin da take wa shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio da neman lalata da ita.
Kungiyar SOKAPU ta sake daura damara don samun jihar Gurara, tana tattaunawa da mahukunta, tana mai cewa jihar za ta iya dogara da kanta idan an ƙirƙire ta.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina da ke yankin Arewa maso Yamma. 'Yan bindigan sun hallaka mutum daya har lahira.
Hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke a kan zaben kananan hukumomi na jihar Ribas ya jawo an fara hasashen yadda shari'ar APC da gwamnatin Kano za ta kasance.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an yi asarar rayukan mutane 22 a waus haɗurran motoci da suka afku a jihohin Kogi, Oyo da Ogun, wasu sun samu rauni.
Rundunar yan sanda ta kaddamar da bincike bayan mutuwar wani jami'inta mai muƙamin sufata da aka farmaka a Jos da ke jihar Plateau a Arewacin Najeriya.
An samu barkewar zanga-zanga a majalisar tarayya kan zargin da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio.
Labarai
Samu kari