Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
Dan wasan kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya furta kalmar Bismillahi yayin da suke taka leda da Crotia. Ronaldo ya furta kalmar ne yayin buga fenareti.
Rahotanni sun nuna cewa barci ya dauke wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane bayan sace wasu jama'a, inda jama'ar suka tsere suka gudu daga dajin.
Wata kotu a birnin Tarayya, Abuja ta ba da umarni da ke dakatar da majalisar dattawa kan ladabtar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin Godswill Akpabio.
Gwamnatin Kogi ta fara karɓar harajin GR daga masu filaye. Amma ba za a biya haraji kan gine-ginen gwamnati, wuraren ibada, asibitoci, da makarantu ba.
Gwamnonin Kano, Jigawa da Sokoto sun ware kudi domin ciyar da masu azumi a Ramadan din 2025. Ana raba abinci da aka dafa a kullum domin buda baki.
Gwamnatin jihar Katsina ta fito ta kare matakin da ta dauka na rufe makarantu a lokacin azumin watan Ramadan. Ta bayyana cewa akwai dokar yin hakan.
Wata kungiyar kare hakkin mata a Najeriya ta hura wuta wajen sauke shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio kan zargin lalata da Sanata Natasha.
Kungiyar Arewa Consultative Forum ta bayyana cewa matukar gwamnati ba za ta dauki matakin da ya dace a kan kisan direbobin Arewa ba, za a fuskanci barazanar tsaro.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya sanar da nada sababbin darektoci da aka dora wa alhakin kula da bangarori daban-daban da zummar kara habaka ayyukan bankin.
Rabaran Matthew Kukah ya ce mutane 12,000 sun mutu a Arewa maso Yamma cikin shekaru 10, sakamakon hare-haren 'yan ta'adda. AAn kawo hanyoyin dakile rikicin.
Rundunar 'yan sanda ta karyata jita-jitar cewa 'yan bindiga ne suka kashe tsohon shugaban NIS. Rundunar ta ce Parradang ya mutu a dakin otel bayan ya shiga da wata.
Labarai
Samu kari