Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Gwamnan jihar Neja, Muhammed Umaru Bago ya karyata jita-jitar da ke yawo cewa ba ya ga maciji da mataimakinsa, Yakubu Garba, ya ce kansu a haɗe yake.
An nada Munir Sanusi Bayero da Sanusi Ado Bayero a matsayin sabon Galadiman Kano yayin da jami'an tsaro ke sintiri a harabar gidan sarauta a Galadanci.
Hakeem Baba Ahmed ya ce ya yi bayani kan alakar da ke tsakanin Bola Tinubu da Kashim Shettima. Ya ce ya ajiye aiki ne saboda babu abin da yake a Villa sai zama.
Majalisar NJC ta dakatar da manyan alkalan kotu uku har na shekara guda ba tare da albashi ba, kan aikata laifuffuka daban daban tare da bincikar wasu alkalai 27.
Nasir El-Rufai ya kai ziyara Kudu maso Gabas, ya yabawa shugabannin SDP, inda ya ce jam’iyyar za ta zama babbar abokiyar hamayya a siyasa a zaɓen 2027.
'Yan bindiga sun kashe limamin garin Maru a jihar Zamfara, Alkali Salihu Suleiman. Sun kashe limamin ne a watan Ramadan tare da 'ya'yansa a cikin daji.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana cewa abubuwa guda biyar ne ke lalata albashin ma’aikata a Najeriya, ciki har da tsadar wuta da sadarwa.
Jihohi 6 da suka hada da Akwa Ibom, Bayelsa, Delta, Enugu, Ribas da Taraba na karkashin mulkin PDP tun 1999 ba tare da jama'a sun sauya jam'iyyar da suke zabe ba.
ICPC na binciken batan biliyan 71 daga shirin ba da rancen karatu ga daliban manyan makarantu na asusun NELFUND, inda hukumar ta gayyaci jami'an gwamnati da na CBN.
Labarai
Samu kari