Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rahotanni daga jihar Benue sun tabbatar da cewa jami'an tsaro sun kashe Aungwa Sesugh, wanda aka fi sani da Tino Brown, a harin Zaki-Biam da ke jihar Benue.
CBEX ta dawo da aiki a boye duk da binciken EFCC kan zambar N1.2trn da ta shafi ‘yan Najeriya 600,000. An yiwa masu zuba jari alakawarin za su fara iya cirar riba.
Gwamnatin Borno ta ce tsananin zafin rana ne ya haddasa tashin gobara a dakin ajiye makamai na barikin sojojin Giwa, ba wai hari ba ne aka kawo daga waje.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), Ola Olukoyede, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba ya katsalandan a ayyukan hukumar.
Bankunan Najeriya sun kara cajin kudin tura sakon kudi daga N4 zuwa N6 daga yau Alhamis 1 ga Mayu. Sun yi karin ne saboda karin kudin sadarwa da aka yi a Najeriya.
Tsofaffin shugabanni a mulkin Muhammadu Buhari na fuskantar tuhumar rashawa; EFCC na binciken su bisa zargin wawure dukiyar kasa a mulkin Tinubu.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya miƙa sakok ta'aziyya ga abokiyar aikinsa, Dr. Mariya Mahmoud bisa rasuwar mahaifinta, Alhaji Sani Baban Koko.
ACF ta bayyana cewa Arewa za ta mara wa 'yan takarar da za su tsaya a zaben 2027 baya ne kawai idan suna da aniyar kare da inganta muradun yankin.
Ahmad Isa na Brekete Family ya bayyanawa duniya cewa yana cikin koshin lafiya kan rade radin kama shi. Ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu kan saka sola a Villa.
Labarai
Samu kari