Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Manyan jagororin 'yan bindiga da suka hada da Umar Black, Abu Radda, Tukur Dan Najeriya sun mika wuya a jihar Katsina. Sun bukaci a rika musu adalci a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta karyata rahoton da ke cewa an kori Ministoci uku, tana cewa labarin karya ne kuma barazana ga 'yancin fadar albarkacin baki.
Gwamnatin tarayya ta ba da hutu domin bikin zagayowar ranar ma'aikata ta duniya. Gwamnatin ta ayyana ranar Alhamis, 1 ga watan Mayu a matsayin ranar hutu.
'Yan ta'addan Boko Haram sun sake kulla wani sharri kan jami'an tsaro a jihar Ɓorno. Miyagun sun hallaka sojoji guda biyu bayan sun dasa bama-bamai a kan hanya.
Hukumasr EFCC ta kama E-Money da Aisha Achimugu bisa zarge-zargen laifukan kudi daban-daban, ciki har da watsa kudade da karya dokar musayar kudi.
Wasu 'yan bindiga da ake zaton masu garkuwa ne sun sace matar wani basarake a jihar Kaduna. An kashe daya daga cikin wandanda suke je ceto matar sarkin a daji.
Kotun soja a Enugu ta yanke hukuncin kisa ga Adamu Mohammed saboda kashe budurwarsa, yayin da wani soja, Abubakar Yusuf, zai yi shekaru 10 a gidan yari.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya nuna damuwarsa kan rikicin Boko Haram. Gwamnan ya ce talauci da jahilci na taka rawa wajen ruruwar da rikicin ke yi.
Wasu mahara da ake zaton 'yan ta'addan Boko Haram ne sun kai hari a kan masu jana'iza a jihar Borno. An kashe mutane 15 tare da kona gidajen mutane da dama.
Labarai
Samu kari