Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa dan bindiga, Bello Turji ya bukaci N50m daga mazauna Tsalaken Gulbi da ke karamar hukumar Shinkafi a jihar Zamfara.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya mika sakon ta'aziyya ga Manjo Hamza Al-Mustapha mai ritaya bisa babban rashi da ya yi ma yayarsa bayan fama da jinya.
A wannan labarin, za ku ji cewa Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya gudanar da Hawan Fanisau a yanayin da ya dauki hankalin jama'a a Kano.
Gwamnan jihar Borno, Faresa Babagana Umara Zulum, ya ba da tallafin kudi ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a jihar Neja. Ya jajantawa gwamnati.
Ministan matasa a Najeriya, Ayodele Olawande ya rattaba hannu kan yarjejeniya da 'Investonaire Academy' domin horas da matasa 100,000 duk shekara kan kasuwanci.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yabawa ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, shawara kan ayyukan da yake yi a babban birnin na Najeriya.
Bayan jita jitar jifan sarki Muhammadu Sanusi II yayin hawan Nasarawa, mai daukar hoto a Kano, Salim Ameenu ya ce na'ura ce ta fadi ka n sarkin ba jifa ba.
A Imo, wasu ƴan bindiga da ake zargin ƴan IPOB ne sun kashe direbobi biyu sun kona tirela. An bukaci gwamnati ta shawo kan hare-haren da ake yi wa Hausawa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an samu fargaba a Igbeti da ke karamar hukumar Olorunsogo a jihar Oyo, bayan wani ƙaramin girgizar ƙasa da ya auku a ƙarshen mako.
Labarai
Samu kari