Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
A labarin nan, za a ji cewa dattawan Arewa a inuwar Northern Elders Forum sun fara gudanar da taron kwanaki biyu domin tsamo yankin daga matsaloli.
Ana zargin yan ta'addan Lakurawa sun hallaka wata mata mai suna Mai-Kudi Danginjo da aka ce ta kai shakaru 45 a jihar Sokoto kan zargin maita da ake yi mata.
Wani rahoto ya yi bincike kan tashar tsandaurin Dala da ke jihar Kano. Ana zargin Ganduje da yin amfani da 'ya'yansa wajen sauya mallakar tashar daga hannun jihar.
A labarin nan, za a ji yadda yajin aikin da kungiyar manyan ma'aikatan wutar lantarki PENGASSAN ya fara taba sassa daban-daban na kasar nan, ana cikin zullumi.
Tsohon hadimin shugaban kasa a Najeriya, Reno Omokri ya karyata zargin wani mai gabatar da shirye-shirye na Amurka, Bill Maher cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya yi sauye-sauye a majalisar zartarwa wanda ya raba kwamishinar mata da ci gaba yara, Zainab Baban-Takko da mukaminta.
Masarautar Zazzau ta shirya gagarumin bikin nadin Sarautar Saudaunan Zazzau da aka ba tsohon mataimakin shugaban kasa, Muhammad Namadi Sambo a Kaduna.
A labarin nan, za a ji cew Gwamnatin Tarayya ta kira kungiyar manyan ma'aikatan man fetur na kasa, PENGASSAN da matatar Dangote don shawo kan sabaninsu.
Kungiyar PENGASSAN ta ce zaman lafiya zai dawo, kuma za ta ci gaba da raba mai idan matatar Dangote ta maido da ma’aikata 800 da ta sallama kwanan nan.
Labarai
Samu kari