Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
A makon nan ‘Yan bindiga sun kusa hallaka wani Basarake a kan hanya a jihar Arewa. Miyagun ‘Yan bindiga sun aukawa Hakimin Mango, ya tsallake rijiya da baya.
Dakarun sojojin Nigeria na Sector 1 Operation Hadin Kai (OPHK) tare da taimakon Yan Sa-Kai na Civilian JTF, a ranar 3 ga watan Yuli sun kama wasu yan ta'addan k
'Yan Najeriya masu tarin yawa na cigaba da karanta fannin lafiya domin tseratar da rayuka da kuma zaunar da duniyar lafiya.Jama'a da yawa basu san mutum takwa.
Ɓarayin da suka kai hari makarantar Bethel Baptist jihar Kaduna, sun tuntuɓi hukumar makarantar ta wayar salula, inda duka faɗa musu adadin yaran da suka sace.
Fadar shugaban kasa ta bayyana dalilin da take dashi na kame Nnamdi Kanu da Sunday Igboho. Ta kuma jinjinawa jami'an tsaro bisa namijin aikin kame Nnamdi Kanu.
Kungiyar malamai ta kasa baki daya (NUT), reshen jihar Kaduna, ta maka Gwamna Nasir El Rufai gaban kotun masana'antu kan zarginsa da take da mata kutse sosai.
Rahotanni da ake samu sun bayyana cewa, za a kara wa Magu girma zuwa mataimakin sufeto janar na 'yan sanda a Najeriya, lamarin ya jawo cece-kuce a Najeriya.
A kalla mutane 19 ne suka rasu sannan wasu dama an neme su an rasa bayan yan bindiga kan babura sun kai hari kauyen Tsauwa a karo na biyu a karamar hukumar Bats
Ministan Labarai da al'adu yace Gwamnatin Tarayya tana kashe kudi har N60b a kowace shekara domin gyara da kuma kula da bututun mai da aka lalata a fadin kasar.
Labarai
Samu kari