Wasu magoya bayan jam'iyyar APC sun yi zanga-zangar adawa da kakaba 'yan takara da suka ce an yi kafin zaben fitar da gwani. Sun yi fashe-fashe a zanga-zangar.
Wasu magoya bayan jam'iyyar APC sun yi zanga-zangar adawa da kakaba 'yan takara da suka ce an yi kafin zaben fitar da gwani. Sun yi fashe-fashe a zanga-zangar.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
'Yan sandan da suka yi murabus sun fita zanga-zangar lumana kan rike musu kudade da hukumar fansho ta jihar Kaduna ta yi a ranar Litinin,Daily Trust ta ruwaito.
Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta kama mutum 21 da ake zargin suna da hannu a halaka mutane 7 da tsafi a wani kauyen Adamawa, kamar yadda The Punch ta ruwai
Wasu miyagun masu garkuwa da mutane, sun sace wata mata mai shayarwa tare da wasu mutum biyu a Jalingo, babban birnin jihar Tara, ranar Lahadi, da daddare.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas ya sa hannu kan dokar hana kiwo a fadin jihar Legas. Gwamnan ya yarda da dokar ne a ranar Litinin, ashirin ga Satumba.
Kwamandan Operation haɗin kai, Christopher Musa, ya bayyana cewa addu'ar yan Najeriya ce ta fara kama yan Boko Haram yasa suke cigaba da miƙa wuya ga sojoji.
Shugaban mabiya aƙidar shi'a, Sheikh Ibrahim El- Zakzaky, ya gana da mabiyansa, waɗanda suka tsira daga rikicin da ya faru da sojoji a watan Disamba, 2015.
Duba da yadda ake ci gaba da karbar bashi a Najeriya, Obasanjo ya koka cewa, hakan zai haifar wa shugabanni masu zuwa a nan gaba babbar matsala, hakan ta'addanc
Binciken BBC Hausa ya gano ba a fara aikin wutar Mambila ba, shekara 40 da fara maganar aikin. Tsohon ministan wuta Injiya Saleh Mamman ya taba fadin wannan.
A yayin da ake ci gaba da shirin zaben 202, Atiku Abubakar na ci gaba da karbuwa a yankuna daban-daban na Najeriya. Jam'iyyu 17 na kudanci sun nuna goyon baya.
Labarai
Samu kari