Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
A labarin nan, za a ji dalilin da ya hana raguwar farashin litar man fetur a duk da farashin ya sauko sosai a kaswuar duniya bayan saukin yakin Gabas ta Tsakiya.
An gabatar da Jana'izar Hajiya Aminatu Bintu Muhammad Bello matar marigayi Sheikh Abubakar Mahmud Gummi. An yi jana'izar ne bayan Sallar La'asar a gidan Sheikh
Tsohon gwamnan jihar Kano, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso , ya mika kansa ga hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa watau )EFCC).
Ministan tsaro na Najeriya, Bashir Magashi, ya bayyana cewa Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi wa tsoffin sojojin Biyafara afuwa da kuma biyansu kudin Fansho.
Hukumar yan sanda a jihar Akwa Ibom sun damke wani Sarkin Gargajiya da wasu mutum biyu kan laifin sayar da taransfoma biyu masu nauyi 500KVA da aka bayar da sam
Gwamnan Nasir El-Rufa'i na jihar Kaduna ya kafa majalisar tantance Malamai masu wa'azin addini a fadin jiharsa don tabbatar da cewa wanda ya cancanta kadai.
Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun! Allah ya yi wa matar Marigayi Sheikh Abubakar Gumi, Hajiya Aminatu Bintu ta rasuwa a safiyar yau Asabar, 16 ga watan Oktoba.
Abuja - Hukumar yan sandan Najeriya ta sanar da cewa ranar Litinin za ta saki sunayen wadanda suka yi nasara a mataki na farko na neman aikin shiga yan sanda.
Kasar Burtaniya a ranar Juma’a, 15 ga watan Oktoba, ta ba da shawarar tafiye-tafiye ga ‘yan kasarta, inda ta nemi su kauracewa jihohin Najeriya goma sha biyu.
Yawancin malaman makarantun firamare a jihohi akalla bakwai a kasar Najeriya sun koka kan batun rashin biyan su albashin watanni, alawus, da kuma karin girma.
Labarai
Samu kari