Wasu magoya bayan jam'iyyar APC sun yi zanga-zangar adawa da kakaba 'yan takara da suka ce an yi kafin zaben fitar da gwani. Sun yi fashe-fashe a zanga-zangar.
Wasu magoya bayan jam'iyyar APC sun yi zanga-zangar adawa da kakaba 'yan takara da suka ce an yi kafin zaben fitar da gwani. Sun yi fashe-fashe a zanga-zangar.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
Sanata Shehu Sani, ya koma jam'iyyar PDP, wannan wata dama ce a gareshi da ake ganin zai iya cimma wasu abubuwa hudu idan ya wasu abubuwa suka tafi daidai.
Wasu 'yan bindiga sun dira coci, sun hallaka wani mutum, sun kuma sace mutane uku yayin da ake tsakiya da ibada a jihar Kogi. Wannan na zuwa ne bayan balle maga
Sokoto - Rahoton dake hitowa daga jihar Sokoto yanzun, ya bayyana cewa wasu miyagun yan bindiga sun kai sabon hari wani ƙauye a yankin ƙaramar hukumar Tangaza.
'Yan bindiga suntare motar 'yan sanda, sun kashe jami'ai uku tare da kone motarsu kurmus. Rahoto ya bayyana cewa, a halin yanzu wasu jami'an sun jikkata sun jin
A wata fira da kafar watsa labarai ta BBC Hausa, Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya yi tsokacin kan zancen ranar da za'a maida hanyoyin sadarwa a jihar.
Abuja - Rahotanni daga fadar shugaban ƙasa sun nuna cewa, jiragrn yakin da Najeriya ta siya daga Amurka kashi na biyu guda 6 sun baro ƙasar, sun nufo Najeriya.
A yau ne aka samu labarin mutuwar wani tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Dr Obadiah Mailafia. legit ta tattaro muku bayanan da ya kamata ku sani akansa.
Wasu 'yan bindiga sun sace dalibai 10 a na wata jami'a a jihar Abia. An sace su tare da wasu mutane da ba san adadinsu ba a kan wata hanya a wani yankin jihar.
Allah ya yiwa wani tsohon matamakin gwamnan babban bankin Najeriya, Obadiah Mailafia rasuwa bayan gajeriyar rashin lafiya. Ya taba tsayawa takarar shugaban kasa
Labarai
Samu kari