'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun dasa bam a jihar Borno. Bam din ya jawo asarar rayukan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba, bayan ya tarwatse.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun dasa bam a jihar Borno. Bam din ya jawo asarar rayukan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba, bayan ya tarwatse.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Jami'an hukumar kwastam ta kasa, reshen jihar Ogun ta kama buhu 7311 na shinkafar gwamnati wacce aka loda a tireloli 12.Ta kama fakiti 124 da sunki 164 na wiwi.
Tsakanin Junairu da watan Mayun 2015, Jonah Jang ya cire kusan Naira biliyan 2 a banki. Wani shaida da lauyoyin EFCC suka gabatar ya bayyana wannan a kotu.
Mazauna a jihar Zamfara sun shiga damuwa, yayin da suka bayyana yadda 'yan bindiga suka addabe su, suka kuma kakaba musu harajin dole ko su kone gonakinsu.
Yan Najeriya da dama sun tofa albarkacin bakin su kan wani matashi da ya yi bajintar fita da sakamako mai daraja ta farko a jami'ar UI bayan samun F9 a NECO.
An samu yar sabani tsakanin malaman Musulunci da iyalan marigayi dan wasan Nollywood Babatunde Omidina wanda aka fi sani da Baba Suwe, an samu jinkiri kan haka.
Gwamatin tarayya ta bayyana cewa tana shirin fara rabawa matan rishon girki a fadin kananan hukumomin Najeriya 774, cewar Ministar harkokin mata, Paulen Tallen.
Gwamnatin Jihar Zamfara ta rufe wasu gidajen man fetur da gidan biredi a karamar hukumar Gusau da Tsafe saboda zarginsu da aiki tare da 'yan bindiga da ke adaba
Sojojin Najeriya sun yi nasarar kame wani babban jami'in kungiyar IPOB. An kame shi dauke da makamai da wasu takardun da suke da alaka da aikata laifuka na IPOB
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ranar Laraba ya bayyana cewa sabbin Shugabannin jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP zasu nunawa yan Najeriya cewa jam'iyyar.
Labarai
Samu kari