Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
A ranar Talata da ta gabata, gwamnatin tarayya ta umarci kamfanin AITEO Eastern Exploration and Production Company Ltd, AEEPCo, da su daina hakan man fetur.
Wasu mayakan Boko Haram sun mika wuya tare da ajiye makamansu a ranar Laraba a garin Gwoza yayin da dakarun sojin Najeriya ke tsaka da ruwan wuta a kan wasu.
Shahararriyar jarumar nan ta masana'antar shirya fina-finan kudu, Nollywood, Shan George, ta caccaki 'yan matan da ke shafe-shafe domin sauya launin fatarsu.
Wata sabuwar kungiyar tsageru ta fito a jihar Ribas, ta kai hari wani gidan mai a jihar bayan da ta ba kamfanin man fetur din wa'adin wasu kwanaki don biyan buk
Karamin Ministan Kasafin Kudi, Prince Clem Agba, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta kashe sama da N2.3trillion wajen kayan tallafin rage radadin cutar Korona.
Kakakin majalisar dokokin jihar Oyo zai angonce da kyakkyawar budurwarsa, wanda aka shirya za'a gudanar daga 25 ga watan Nuwamba zuwa 27 ga watan Nuwamba .
Babban bankin cigaban Afrika zai ba Najeriya tallafin Dala miliyan 563 domin bunkasa kauyuka Dr. Akinwumi Adesina yace jihar Kano za ta samu $110m daga kudin.
Majalisar wakilai ta nuna damuwa, ta nemi Shugabannin hafsan soji da na yan sanda da su dauki matakin gaggawa don kakkabe hare-hare a hanyar Abuja zuwa Kaduna.
Bincike ya bayyana cewa hare-haren da ake yawan kai wa babban titin Abuja zuwa Kaduna duk ‘yan Boko Haram ne suke kai farmakin, kamar yadda Daily Nigerian tace.
Labarai
Samu kari