Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
Fadar shugaban kasa ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa Shugaba Tinubu ya sauya Femi Gbajabiala, ya nada sabon shugaban ma'aikatansa a Aso Villa.
An bayyana wasu ayyukan da za ayi da sabon bashin da Shugaba Buhari yake so ya karbo. Manoma da ‘yan kasuwa sama da 100, 000 za su amfana da kudin da za a aro.
babban kotun jihar Oyo, a ranar Juma'a ta sanyayawa mai rajin kare hakkin Yarbawa, Sunday Adeyemo wanda aka fi sani da Sunday Igboho rai, inda ta umurci gwamnat
Gwamnoni ke da kusan Naira tiriliyan 6 a cikin bashin Naira tiriliyan 33 da ake bin Najeriya. Indiya na cikin kasashe 5 da Najeriya ta fi yawan rugawa wajen su.
A cewar majiyoyin, daruruwan mayakan, wadanda ake kyautata zaton ’yan kungiyar Ansaru ne sun rika shiga garuruwa a kan babura, kafin daga bisani su kafa tuta.
A jiya rigima ta kaure tsakanin Sheikh Abduljabbar Kabara da Lauyoyin sa a kotu. Lauyoyin da suka tsaya wa malamin sun ce abubuwan da ya fada ba gaskiya bane.
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) a Imo ta zargi malamin addinin Islama, Sheikh Ahmed Gumi, da karfafa gwiwar 'yan bindiga da ayyukan su a arewacin Najeriya.
Jami’an ‘Yan Sanda sun cafke mai garkuwa da ‘Yan makaranta a Kaduna. Da hannun wannan mutumi aka sace ‘Yan makarantar gwandu, Bethel da Jami’ar Greenfield.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya shiga jerin manyan jiga-jigan siyasan da suka garzaya birnin Landan domin gaida jagoran jam'iyyar APC, Asiwaju.
Sanata Ali Ndume, ya goyi bayan ragargazar da sojoji ke yi wa 'yan bindiga, har da masu garkuwa da mutane a yankin arewa maso yammacin kasar, The Guardian ta ru
Labarai
Samu kari