Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Wata gobara ta kame gidan mai a jihar Abia, wani da aka ce mallakin wani daga cikin ministocin Buhari ne. An ce gobarar ta kama ne yayin da ake sauke man fetur.
Yan sandan Kano sun kama matasa 28 kan laifuka mabanbanta, inda wasu suka ce suna amfani da adaidaita sahu wajen yiwa fasinjoji kwacen wayoyinsu da masu daba.
Rundunar yan sanda a jihar Nasarawa ta ce ta ceto wani tsohon kansila da aka yi garkuwa da shi, Mista Anthony Duke Effiom, a ranar Lahadi, 30 ga watan Janairu.
Mutane da dama sun halaka sakamakon farmakin da ‘yan bindiga suka kai kauyen Galkogo da ke karamar hukumar Shiroro a Jihar Neja, sun babbake gidaje da yawa.
Sarkin Katsina, Alhaji Abdulmumin Kabir Usman, ya sanar da mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo cewa shi da gwamna Aminu Bello Masari ba su bacci.
Likitoci a Najeriya sun sKe Bayyana bukatarsu ga gwamnatin Najeriya, inda suka bukaci a biya su basussukan da suke bin gwamnatin tarayya da wasu jihohi a kasar.
'Yan ta'adda da ake zargin mayakan ta'addanci ne na ISWAP wadanda suka kai farmaki kauyen Kautikari da ke karamar hukumar Chibok Borno sun sako 'yan mata hudu.
Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da halakar rayuka 11 a yankin kudancin Kaduna a ranar Lahadi, yayin da 'yan bindiga suka babbaka gidaje sama da talatin.
Ran mutum daya ya salwanta a wani farmaki da 'yan fashi da makami suka kai wa tawagar basarake a Abia, Mai Martaba Eze Injiniya Ude, tare da wasu mutum hudu.
Labarai
Samu kari