Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Mai rajin kare hakkin Yarbawa, Sunday Adeyemo da aka fi sani da Sunday Igboho, a ranar Juma'a cikin sakon sa na sabuwar shekara ya ce ya yaƙi ya ke yi da gwamna
Rabaran Matthew Hassan Kukah, Bishop din cocin Katolika da ke shiyyar Sokoto, ya ce duk da caccakar gwamnatin shugaban kasa Buhari, shugaban bai daina daga waya
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya magantu kan bukatarsa na sasantawa da abokin hamayyarsa, tsohon gwamna Rabiu Kwankwaso da tsagin APC na Shekarau.
Hukumar Kula da Ingancin Makarantun na jihar Kaduna, KSSQA, a ranar Juma'a, ta rufe makarantun Islamiyya biyu a jihar har sai masha Allahu kan zargin haikewa da
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta sake tsawaita lokacin cigaba da hada layukan wayoyin salula da lambar zama dan kasa NIN da watanni uku. The Cable ta ruwaito cewa
‘Yan bindiga sun kai farmaki asibitin Eziama-Uli da ke karamar hukumar Ihiala da ke jihar inda suka halaka wani dan sanda sannan su ka yi garkuwa da daya, The P
Wani magidanci mai suna Brown Berg ya sanya mutane tofa albarkacin bakunansu bayan ya caba ado da tufafin matarsa daga sama har kasa, ya ce yana kaunar hakan.
Shugaba Muhammadu Buhari ya rattafa hannu kan daftarin kasafin kudin Najeriya na shekarar 2022 da za'a shiga. Shugaban kasa ya rattafa hannun da safiyar Alhamis
'Yan sanda a jihar Katsina sun kama wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne su biyu yayin da suka yi barazanar sace wasu mutane idan basu biya kudi ba.
Labarai
Samu kari