Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wadanda suka sace Hassan Shamidozhi, basaraken Bukpe na karamar hukumar Kwali a babban birnin tarayya Abuja, sun ba iyalansa wa’adin sa’o’i 24 su biya fansarsa.
Rahoton da ke shigowa yanzun shi ne wasu yan ta'adda sun kai hari kan jami'an tsaro a kauyen Isuofia da ke ƙaramar hukumar Aguata a jihar Anambra, kudu-Gabas.
Oprah Chioma Uzodimma, diyar Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma, ta auri rabin ranta, Henry Ohaeri. Sabuwar amaryar da angonta sun yi bikin gargajiyansu a Abuja.
Dariye da Nyame dai na zaman gidan kaso ne a gidan yari a Kuje da ke Abuja, biyo bayan hukuncin da kotuna ta yanke musu kan badakalar kudi yayin da suke mulki.
Shararren Lauya, Femi Falana, a ranar Juma'a, ya yi kira ga Shugaba Muhammadu Buhari ya bude gidajen yari gaba daya a saki dukkan wadana aka daure kan laifin.
Bayan ya rantse wa da Alƙur'ani ya umarci duk wani mamba a gwamnatinsa ya yi haka dan nesanta kansa daga zargi, gwamna Matwalle ya ce ba zai yi ƙasa a guiwa ba.
Yawan hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya ya karu da 15.92% A cikin watan Maris din 2022, kamar yadda wani rahoto da Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta fitar
FCT Abuja - Mai magana da yawun shugaban kasa Muhammadu Buhari, Mr Femi Adesina, ya caccaki kungiyar dattawan Arewa da tayi kira ga mai gidansa yayi murabus.
Masallacin Al-Aqsa mai tsarki ya kasance cibiyar tarzoma tsakanin Isra'ila da Falasdinu, kuma an sha samun tashe-tashen hankula a lokuta masu tsawo ya zuwa yanz
Labarai
Samu kari