Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Iyalan Yahaya Hassan Musa, dan kasuwa mai shekaru 39, sun shiga zaman makoki bayan an gano gawarsa a wani daji awanni bayan wadanda suka sace shi sun karbi Nair
An taa kura a ranar Litinin a yankin Idi-Ori da ke Abeoukuta a karamar hukumar Abeokuta ta arewa a jihar Ogun yayin da wani mutum ya gane wanda ya sace shi.
Dakarun sojin Najeruya daje girke a jihar Benuwai, sun sami nasarar tura yan ta'adda uku zuwa lahira bayan musayar wuta yayin da suka fita sintiri a yankin.
Dakarun sojin Najeriya sun bindige wani dan bindiga wanda aka gano cewa kwamandan 'yan awaren IPOB ne a Imo. Dakarun sun ce sun yi arangama da 'yan awaren ne.
Hadimin Muhammadu Buhari ya tabo batun mutanen da aka dauke a jirgin kasan Kaduna-Abuja, Garba Shehu ya ce ana fatan ba za a sake sa bam a titin jirgin kasa ba.
Mayaƙan kungiyar ta'addanci ta ISWAP suna can sun kai hari sansanin sojoji a Borno. Daily Trust ta tattaro cewa ƴan ta'addan sun kai hari sansanin sojoji ne da
A cikin ranakun karshen mako, tsohon gwamnan jihar Anambra kuma dan takarar shugaban cin kasa, Peter Obi, ya aurar da diyarsa mai suna Gabriella ga masoyinta.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa babban Malamin addinin Musulunci ne mazaunin jihar Kano wanda ya fi shahara wajen bayani kan mas'alolin rayuwa da zamantakewa.
Gwamnan jihar Ribas kuma ɗan takarar kujerar shugaban ƙasa, Nyesom Wike, ya bayyana cewa APC ce matsalar Najeriya wajibi yan Najeriya su kawar da ita a zaɓe.
Labarai
Samu kari