Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya sanar da cewa jam'iyyar ADC bata ba shi takara ba. Hakan ya nuna cewa ba zai yi wa jam'iyyar takarar gwamna ba.
Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya sanar da cewa jam'iyyar ADC bata ba shi takara ba. Hakan ya nuna cewa ba zai yi wa jam'iyyar takarar gwamna ba.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Adadin wadanda suka mutu sakamakon fashewar tulun iskar gas da ta afku a jihar Kano a ranar Talata ya karu zuwa tara, bayan fashewar tulun iskar gas a Kano.
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, ya amince da naɗa sabon darakta janar na hukumar NYSC ta ƙasa bayan kammala wa'adi biyu na Manjo Janar Shu'aibu Ibrahim
Mahukunta na Rundunar Sojojin Saman Najeriya, NAF, sun dage bikin da aka shirya yi a Kano na shekarar 2022. Daily Trust ta rahoto cewa da farko an shirya yin bi
Bayanan da ke hitowa daga jihar Anambra da ke kudumaso gabashin Najeriya na nuna cewa miyagun yan bindiga sun tura sako wasu kananan hukumomi da zau kai wa hari
Tsagerun yan bindiga sun lissafa wasu kananan hukumomi guda tara a jihar Anambra wanda za su kaiwa hari kwanan nan. Sun nemi jami'an tsaro da su shirya ma haka.
Rundunar ‘yan sanda a Sokoto ta ayyana neman wadanda suka yi ikrarin kashe Deborah a wani faifan bidiyon da ya yadu a kafafen sada zumunta bayan kisan Deborah.
Bayan wani abu ya fashe a Anguwar Sabon Gari da ke jihar Kano da safiyar nan ta Talata, iyayen sun ruɗe sun soma garzaya makarantu duna zare ƴaƴansu a Kano.
A ranar Litinin ne tsohon gwamnan jihar Jigawa, Saminu Turaki, ya koma jam’iyyar PDP inda ya kawo karshen zamansa a jam’iyyar APC mai mulkin kasar nan a yanzu.
Halima Yunusa, wata budurwa a jihar Kaduna ta kai karar mahaifinta gaban Kotu. inda ta nemi a tilasta masa ta aurar da ita ga wanda zuciyarta ke kauna, Yusuf.
Labarai
Samu kari