Abba Kabir Yusuf ya dauki Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna a zaben shekarar 2027 mai zuwa. Ya bayyana dalilan daukar matakin ga Kanawa.
Abba Kabir Yusuf ya dauki Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna a zaben shekarar 2027 mai zuwa. Ya bayyana dalilan daukar matakin ga Kanawa.
Sanata Lindsey Graham ya yi martani cikin rashin tsoro ga barazanar Iran kwanaki biyar kafin rasuwarsa, bayan an nuna hotonsa a jana'izar Ali Khamenei.
Jihar Filato - Wasu ‘yan bindiga sun yi wa tawagar sojoji kwanton bauna a kauyen Zurak Kampani da ke karamar hukumar Wase a jihar Filato. Rahoton Daily Trust.
Tsohon gwamnan Jihar Osun, Rauf Aregbesola, ya gujewa zaben gwamna da ake yi a jihar Osun.Jaridar Daily Trust tattaro cewa Aregbesola, wanda a halin yanzu ya k
Abuja - Ifeanyi Ejiofor, Babban Lauyan Nnamdi Kanu da masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB) a ranar Juma’a ya ce sabanin jita-jitar da ake yadawa, wanda yake.
Idan har gwamnatin Jihar Zamfara bata dauki matakin hana wa ba, an kammala shiri don nada hatsabibin dan bindiga, Ada Aleru, a matsayin Sarkin Fulani a masaraut
Jihar Kaduna - Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wasu limaman cocin Katolika guda biyu a jihar Kaduna, kamar yadda gidan talabijin na Channels ya ruwaito.
Abuja - Ana ci gaba da gudanar da bincike kan harin ta'addancin da aka kai a cibiyar tsaro ta Kuje a daidai lokacin da rundunar sojojin Najeriya ta tsare sojoj.
Rundunar yan sanda reshen jihar Katsina ta ce ta yi nasarar cika hannu da wani fursuna da ya tsero daga gidan Yarin Kuje yayin harin 'yan ta'adda a Abuja .
Hotunan Muhammad Badaru, 'dan gwamnan jihar Jigawa yayin da ya kammala digirinsa a jami'ar London sun yadu. 'Yan uwansa sun garzaya har London taya shi murna.
A rahoton da hukumar kiddiga ta fitar dangane da tashin farashin kayayyaki a Najeriya na watan Yuni, 2022, ya nuna cewa na sake koma gidan jiya, kaya sun tashi.
Labarai
Samu kari