Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya sanar da cewa jam'iyyar ADC bata ba shi takara ba. Hakan ya nuna cewa ba zai yi wa jam'iyyar takarar gwamna ba.
Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya sanar da cewa jam'iyyar ADC bata ba shi takara ba. Hakan ya nuna cewa ba zai yi wa jam'iyyar takarar gwamna ba.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
aridar Premium Times ta ce ta samu sahihin rahoto da ke tabbatar da cewa an kama Akanta Janar na tarayyar Najeriya, Ahmed Idris, kan zargin almundahanar kudi da
Hukumar aikin ‘yan sanda ta tabbatar da karin girma ga tsohon shugaban riko na hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC), Mustafa Magu.
An harbe wasu ‘yan bindiga biyu da ke tilasta da dokar “zama-a-gida” da haramtacciyar kungiyar IPOB ke kakabawa jama'ar jihar Anambra a kudu maso gabashin Najer
Hankula sun tashi a kewayen garin Minna, babbar birnin jihar Neja sakamakon wani hari da yan bindiga suka kai kan garuruwan da ke yankin a karshen makon nan.
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun harbe wani tsohon shugaban jam’iyyar PDP a karamar hukumar OrukAnam a jihar Akwa Ibom, Ntefre.
CAN roki kiristoci da su dunga mutunta koyarwar addinin sauran mutane, inda ta bayyana cewa akwai bukatar dukka makarantun addini su dunga koyar da mabiyansu il
Iyayen ɗalibar kwalejin Shehu Shagari da ke Sakkwato sun ce sun barwa Allah komai kan kisan da aka yi wa ɗiyarsu wacce ake zargi da ɓatanci ga fiyayyen halitta.
Wani jami'in gidan yari dauke da makami da ke aiki da gidan yarin Goron Dutse a jihar Kano ya tafka kuskure, inda ya harbe wani dan kasuwa har lahira bayan wata
Rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu mutane biyu da ake zargi da hannu a kisan dalibar Kwalejin Ilimi ta Shehu Shagari da ke Sokoto, Deborah Samuel, da ta du
Labarai
Samu kari