Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci a shari'ar da ke kalubalantar shugabancin David Mark a jam'iyyar ADC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci a shari'ar da ke kalubalantar shugabancin David Mark a jam'iyyar ADC.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Boko Haram sun yi shirin garkuwa da Yaran Kashim Shettima. ‘Dan ta’addan da ya tsara wannan, ya shiga har gidan Gwamna, kafin ya yi nasara, sai aka cafke shi.
Mai shari'a Osatohanmwen Obaseki-Osaghae na kotun ma'aikata da ke Abuja ya umurci hukumar tsara rabon kudaden shiga nan take ta fara aiki don yi wa alkalai da w
Shahararren malamin musulunci kuma mamba na hukumar jin dadin alhazai na jihar Gombe, Sheikh Abdulrahman Umar Maigona, ya rasu a birnin Makkah, kasar Saudiyya.
Wasu fusatattun mazauna kauyen Raghunathpur, yankin Madhya Pradesh Sheopur, Indiya sun cafke kada don yanka cikinta a fito da yaro mai shekaru 7 da ta hadiye.
Hajiya Hauwa, tsohuwar matar marigayi tsohon gwamnan jihar Taraba, Danbaba Suntai, ta bayyana a hotuna tare da matashin da tayi wuf da shi, Halliru Saad Malami.
Kotun da ke zamanta a unguwar Ikeja ta jihar Legas ta yankewa jarumin fina-finan Nollywood, Olanrewaju James, wanda aka fi sani da Baba Ijesha hukuncin daurin.
Hedkwatar tsaro ta ce manyan kwamandojin yan ta’adda shida sun mika wuya a jihar Borno yayin da dakarun soji suka kashe mayaka 42 a yankin cikin makonni biyu.
Jihar Kogi - Wata kotun majistare da ke zamanta a jihar Kogi, a ranar Alhamis, ta saki wasu ‘yan rajin kare hakkin bil’adama guda biyu, da jihar yiwa hukuncin.
Aishat Obi, wata ma'abociyar amfani da kafar sada zumunta ta Facebook 'ya asalin jihar Imo mai zama a birnin Owerri, ta bayyana yadda wata mata ta Musulunta.
Labarai
Samu kari