Mai magana da yawun PDP ya shiga hannu a sakamakon cin mutuncin sanata. Yanzu dai jam’iyya za ta yi kokarin tattaro lauyoyi su kare Ewa Okpo a gaban kuliya.
Mai magana da yawun PDP ya shiga hannu a sakamakon cin mutuncin sanata. Yanzu dai jam’iyya za ta yi kokarin tattaro lauyoyi su kare Ewa Okpo a gaban kuliya.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Zulum, wanda farfesa ne a fannin noman ban ruwa, ya ji dadin yadda Laminu Mohammed, dan shekara 25 daga karamar hukumar Gubio da ke arewacin jihar Borno, da
Kwamandan yankin Alapa a jihar Kwara kuma mataimakin kwamishinan yan sandan jihar, ACP Abolade Oladigbolu, ya rasu a wani haɗarin mota da ya ritsa da shi ranar
An yi janai’azar Marigayi Laftanal Ibrahim Jauro, daya daga sojojin fadar shugaban kasa da yan bindiga suka kashe a Abuja, a ranar Lahadi, 24 ga watan Yuli.
Za a ji labari Malam Garba Shehu ya fitar da jawabi a dalilin wa’adin da wasu Sanatoci suka ba Muhammadu Buhari na cewa za su tsige shi daga kan karagar mulki.
Labari mai zafi da Legit.ng Hausa ke tattaro muku shi ne na yadda Sarkin Daura, Alhaji Dr. Umar Faruk ya sake yin wuff da budurwa danya shakaf mai shekaru 22.
Nasir El-Rufai yana barazanar korar duk Malaman KASU saboda sun biyewa ASUU da ke yajin-aiki tun tuni, tun da kungiyar ASUU ta na rigima da gwamnatin tarayya.
Tunisiya - Wani ango ya rabu da amaryar sa ana tsakiyar bikin dauren aurensu bayan mahaifiyarsa ta dakatar da sha’anin saboda surukarta ba ta da kyan gani. Rah.
Abuja - Hukumar kula da babban birnin tarayya Abuja ta murkushe babura sama da 1,700 da gwamnatin ta kama, a daidai lokacin da ta haramta gudanar da ayyukan b.
Za a ji Muhammadu Buhari ya kira taron tsaro a fadar Shugaban kasa. Taron ya biyo bayan barazanar da ‘Yan Majalisar Dattawa suke yi na tunbuke Shugaban kasar.
Labarai
Samu kari