Mai magana da yawun PDP ya shiga hannu a sakamakon cin mutuncin sanata. Yanzu dai jam’iyya za ta yi kokarin tattaro lauyoyi su kare Ewa Okpo a gaban kuliya.
Mai magana da yawun PDP ya shiga hannu a sakamakon cin mutuncin sanata. Yanzu dai jam’iyya za ta yi kokarin tattaro lauyoyi su kare Ewa Okpo a gaban kuliya.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya maida wasu Malaman Firamare da gwamnatin jihar da ta gabata ta sallama daga aiki ba kan ƙa'ida ba, ya nemi su yi afuwa.
Gwamnatin jihar Nasarawa ta ba da umarnin rufe makarantun gwamnati da masu zaman kansu cikin gaggawa a fadin kananan hukumomi 13 na jihar, a matsayin wani.
Jami'ar Veritas da ke birnin tarayya Abuja, ta umurci dalibai su tafi gidajensu ta dakatar da karatu saboda tabarbarewar tsaro a Abuja da kewaye. An rufe jami'a
Yayin da Sanatocin tsagin adawa ke shirin tsige shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya amince da sabbin naɗe-naɗe na mutum uku a hukumomin tarayyan Najeriya .
Shugaban NNPP na Katsina yace bai kamata Atiku Abubakar da Bola Tinubu suyi takara ba. Sani Litti yayi wannan kira da ya zanda da manema labarai a Katsina.
Wata 'yar bautar kasa da ke hidima a jihar Ogun ta gamu da matsala bayan da ta sanya zungureren siket zuwa sansanin wayar da kai na 'yan bautar kasa a jihar.
Majalisar dattawa ta gayyaci gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, kan faduwar darajar Naira kamar yadda farashin ke yawan sauka a duniya.
Wani abu tamkar wasan kwaikwayo ya faru yayin zaman majalisar dattawan Najeriya na yau Laraba biyo bayan an bukaci a duba yuwuwar tsige shugaban ƙasa Buhari.
Biyo bayan diramar da ta auku, shugaban marasa rinjaye na majaisar dattawan ƙasar nan, Sanata Aduda, ya ce mambobin tsagin adawa sun yanke ba Buhari mako shida.
Labarai
Samu kari