Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Jami’an tsaro sun fara farautar wani mutum da har yanzu ba a gano waye shi ba ya yi barazanar kashe duk wanda ya zabi Atiku Abubakar na PDP da Asiwaju Tinubu.
Wani bidiyo na wata kyakkyawar yarinya karama tana karrama wasu jami’an sojoji ya ya burge mutane har sun tofa albarkacin bakunansu a shafukan soshiyal midiya.
Duk lokacin da mutane suka yi da ce da masu kaunarsu, ba su son wani abu da zai janyo matsala ko rabuwa tsakaninsu. Amma dai wasu lokutan, wasu dalilai na janyo
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta bayar da belin Babban Akanta Janar na Tarayya, Idris Ahmed tare da wadanda ake tuhumar su bisa sharuddan da EFCC tayi masa.
Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana ranar Litinin a matsayin ranar hutu, domin murnar sabuwar shekarar musulunci ta 1444 A.H. Hakan na cikin sanarwar da kwamishin
Zulum, wanda farfesa ne a fannin noman ban ruwa, ya ji dadin yadda Laminu Mohammed, dan shekara 25 daga karamar hukumar Gubio da ke arewacin jihar Borno, da
Kwamandan yankin Alapa a jihar Kwara kuma mataimakin kwamishinan yan sandan jihar, ACP Abolade Oladigbolu, ya rasu a wani haɗarin mota da ya ritsa da shi ranar
An yi janai’azar Marigayi Laftanal Ibrahim Jauro, daya daga sojojin fadar shugaban kasa da yan bindiga suka kashe a Abuja, a ranar Lahadi, 24 ga watan Yuli.
Za a ji labari Malam Garba Shehu ya fitar da jawabi a dalilin wa’adin da wasu Sanatoci suka ba Muhammadu Buhari na cewa za su tsige shi daga kan karagar mulki.
Labarai
Samu kari