Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
David Adeleke, shahararren mawakin Najeriya ya haɗu da wasu gwamnonin jam'iyyar PDP hudu a nahiyar Turai kuma sun fita shan abin sha tare, Hoto ya bayyana.
Wani sabon batu ya fito daga bakin gwamnonin Najeriya, inda suka bayyana ra'ayin cewa ba lallai a yi zabuka a wasu jihohin Arewa maso Yammacin kasar nan ba.
Kwamitin Zamfara na gurfanar da laifukan da suka shafi 'yan bindiga sun ce har sai Bello Turji, fitaccen shugaban 'yan bindiga ya ciki jama'a ya mika makamansa
Wani dan kasuwa, Ismaila Ibrahim, a ranar Talata, ya yi karar wata Zainab Muhammad, surukarsa a kotun shari'a da ke Rigasa Kaduna, saboda kin yarda matarsa ta k
Wani farfesan kasar Koriya ta Kudu masi suna Cho Jae-weon ya ba da mamaki yayin da ya kirkiri wata na'urar sarrafa toroso zuwa wani abu mai amfanin gaske...
An ji kungiyar ta HEDA ta na so ayi bincike a kan zargin da ake yi wa Hadimin shugaban kasar Najeriya watau Bashir Ahmaad na lakume albashi bayan ya bar aiki.
Wani mamban majalisar wakilan tarayya daga jihar Anambra, Mr Okwudili Ezenwankwos, ya ce majalisun ƙasa na nan kan bakarsu na tsige shugaba Buhari idan ya gaza.
Fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara, wai ya yi watsi da tsohon mai gidansa - Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Ganduje, kuma yanzu yana kusantar Sha'aban S
Gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe ya umurci a bawa yayan malamin addinin musulunci da aka kashe, Sheikh Goni Aisami, a ranar Juma'a aiki kai tsaye, Daily Trust
Labarai
Samu kari