Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
A zaman da aka yi a makon jiya, Lauyan EFCC ya yi galaba a kan wani 'Dan damfara wanda ake yi wa lakabi da Yahoo Boy. Alkali ya karbe dukiyoyin Alkali Tanimu.
Gwamna Rotimi Akeredolu na jihar Ondo ya umurci dalibai a makarantun kudi da na gwamnati da ma'aikatan gwamnati su koma sa kayan gargajiya duk ranar Jama’a.
Wani mutum mai shekaru 37 mai suna Godwin Idumu ya gurfana gaban wata kotun majistare a Ikeja dake jihar Legas bisa zarginsa da bibul hudu masu kimar N72,230.
Favour Rufus, matashiya yar Najeriya mai lalurar makanta ta lashe gasar sarauniyar kyau na birnin Port Harcourt na 2022. Nasararta ya shayar da mutane mamaki.
Rundunar ‘yan sandan jihar Abia ta bayyana yadda ta damko wani ‘dan sanda da ake zargi da bindige abokin aikinsa har lahira sakamakon hargitsin da ya hada su.
Mai neman zama shugaban ƙasa karkashin inuwar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, yace lamarin yan bindiga zai zama tarihi idan har ya laahe zaben 2023 da ke tafe.
Dakarun sojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai sun yi nasarar dakile harin da aka kai musu a daren Litinin a Mafa dake jihar Borno, Zagazola suka gano.
Wani matashi mai shekaru 25 mai suna Kido, ya rafke mahaifinsa, Ikechukwu Onyegai da itace har lahira bayan sabani ya shiga tsakaninsu a gonarsa a jihar Delta.
Yan bindiga sun kai farmaki cocin Celestial dake yankin Felele a Lokoja, babban birnin jihar Kogi.’Yan bindigan sun kai mummunan harin ne da yammacin Lahadi.
Labarai
Samu kari