Shugaban jam'iyyar PRP a Najeriya, Hakeem Baba-Ahmed ya bayyana cewa shi ne sahihin shugaban PRP a Najeriya. ADC ta zargi APC da kunna rikicin PRP.
Shugaban jam'iyyar PRP a Najeriya, Hakeem Baba-Ahmed ya bayyana cewa shi ne sahihin shugaban PRP a Najeriya. ADC ta zargi APC da kunna rikicin PRP.
An yi gamo tsakanin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) da dan gwagwarmayar kare hakkin dan adam, Omoyele Sowore a harabar kotu a Abuja.
Babban bankin Najeriya a ranar Laraba, 26 ga watan Oktoban 2022 ya bayyana cewa zai sauya tsarin wasu kudin Najeriya. Gwamnan Babban bankin ya bayyana hakan.
Hukumar yaki da rashawa, EFCC, a ranar Laraba ta sake gurfanar da dakataccen Akanta-Janar na Tarayya, Ahmed Idris da wasu mutum uku kan zargin damfara ta N109.5
Wani miji mazaunin gida mai suna Gyang Gyang ya maka matarsa mai suna Jemima a gaban wata kotun gargajiya dake Nyanya kan cewa bata masa biyayya kuma tana fita.
Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya yaba da irin alakar dake tsakaninsa da uban gidansa shugaba Muhammadu Buhari, tare da kwatanta alakar da cewa sahihiy
Wata mata 'yar TikTok ta yada bidiyon yadda ta fasa asusun da ta yi shekara guda tana tara kudi a ciki, ta ba da mamaki yayin da ta bayyana adadin kudin da ta t
An shiga zaman dar-dar bayan da gobara ta tashi a ofishin hukumar shirya jarrabawa Afirka ta Yamma, WAEC, da ke Yaba, Jihar Legas.Ana juyayin akwai mutane da da
Babbar kotun tarayya dake zamanta a Umuahia, jihar Abia ta umurci gwamnatin tarayya ta mayar da Nnamdi Kanu inda suka dauko shi a kasar Kenya a watan Yunin 2021
Kimanin Limaman addinin Kirista 500 daga Arewacin Najeriya sun hadu a Abuja don jaddada rashin amincewarsu da tikitin Musulmi da Musulmi na jam'iyyar APC..
Seoul - Shugaba Muhammadu Buhari ya kai ziyara ta musamman fadar shugaban kasar Koriya ta kudu dake birnin Seoul a ranar Laraba, 26 ga watan Oktoba, 2022..
Labarai
Samu kari