Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
gwamnatin tarayya ta maidawa Atiku Abubakar martani kan kalaminsa na cewa gwwamnatin tarayya na jan kafa wajen magance matsalar yan taaddan boko haram a Nigeria
Majalissar dattijan Nigeria ta shirya wani zama yau dan jin ba'asi tare da gabatar da muhawara a gabanta kan batun babban bankin kasa CBN, na kayyade cire kudi
Mai magana da yawun bakin shugaban kasa ya ce Naira Tiriliyan 89 da Gudaji Kazaure yake cewa sun bace a CBN karya ne, Garba Shehu yace haka aka yi tun a 2016.
A jiya NNPCL ya yarda ‘Yan kungiyar IPMAN su karbi litar mai a manyan tashoshi N148. Rahoton nan ya nuna wannan mataki za isa fetur ya yi araha a gidajen mai.
Wata mata ta kama mijinta yayin da yake tsaka da yin lalata da kanwarta, wacce aka ce saura watanni uku kacal ta yi aure. Matar ta fadi matakin da ta dauka.
Wata mata ta yada bidiyon yadda mijinta ya yi kora kunya da hauka yayin da ta kama shi hannu dumu-dumu yana cin abinci bayan da ya dauki azumi tare da ita.
Wani matashin saurayi ya ji ba dadi yayin da budurwarsa ta ba shi labarin cewa ta sake ɗaukar juna biyu watanni hudu kacal bayan ta haifa masa ɗiya mace. A
Wani hazikin yaro mai suna Taghab Matthew wanda yayi nasarar samun A 7 a WAEC ya zauna dirshan a gida sakamakon rashin kudin cigaba da karatunsa zuwa jami'a.
Wani magadanci ya yiwa diyarsa gwajin DNA a sirrince. Ya dade yana shakka a kanta don haka yake son kore duk shakkunsa a kanta. Ya tabbata ba shine ubanta ba.
Labarai
Samu kari