Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
A yau aka rusa wani ginin da aka daura ba tare da bin umarni ba, har ya kusa hada Gwamna Abdullahi Umar Ganduje fada da Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero
Tsohuwar shugabar mata a jam’iyyar APC mai mulki a karamar hukumar Omala ta jihar Kogi, Hajiya Ageji Omale ta tsallake rijiya da baya a wani harin da aka kai.
Gwamnan jihar Neja, Abubakar Sani Bello, ya yi abun da ba’a saba gani ba daga gare shi. An dai gano Gwamna Bello yana tuka babur a cikin wasu sabbin hotuna.
Bidiyon wata amarya tana girgijewa tare da cashewa bayan an saka wakar Kizz Daniels ta Buga a ranar aurenta inda ta cire gwagwaronta tae da takalmin kafarta.
Yadda Joseph Ekala mai shekaru 27 ya halaka kawar kanwarsa, Kate, mai shekaru 25 kuma ya birne gawarta a wani kabari mara zurfi a gidansa a jiharr Bayelsa.
Babbar mota ta fada kan wani Dattijo a titi, an maida yaransa 30 sun zama marayu. Ba wannan ne karon farko da aka ji katuwar mota ta murkushe wani mutumi ba.
Wani dan kasar China, Mao Sheng, mai shekaru 27 ya bayyana matsalolin da yake fuskanta saboda kankantar halittarsa. Ya ce kamfanoni sun ki su dauke shi aiki.
Nikita Crump, wata yar Arewacin Carolina ta ba da labarin yadda take gudanar da rayuwarta a cikin mota. Ta yanke shawarar hakan ne saboda tsadar rayuwa da haya.
Dan takarar mataimakin shuganan kasa na jam'iyyar Labour Party, Datti Baba-Ahmed, ya ce dan takarar shugaban kasa na jam'iyyarsu, Peter Obi, baya goyon bayan d
Labarai
Samu kari