Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Bala Muhammed, gwamnan jihar Bauchi dake arewa maso gabashin Najeriya ya nada mace ta farko da ta zama Farfesa a Bauchi LG a matsayin sabuwar VC a jami'ar jiha
Samun man fetur a kan farashi mai rahusa sai mai dace a halin yanzu. Har zuwa yau, sai an bi dogon layi kafin a iya samun fetur a farashin Gwamnati a jihohi.
Dakarun sojoji a ranar Litinin, 12 ga watan Disamba sun fatattaki al’ummar yankin Obeagu a karamar hukumar Ishielu ta jihar Ebonyi, inda suka kona wasu gidaje.
Tsarin da CBN zai kawo a Junairun 2023 ya saba dokar kasa saboda haka ne fitaccen Femi Falana wanda Lauya ne mai kare hakkin Bil Adama ya bukaci a soke tsarin.
Yayin da mutane da yawa ke korafin ganin saƙonnin da basu nemi a turo musu ba daga Cibiyoyin sadarwa, hukumar NCC ta share musu hawaye ta sanar da hanya mai sau
Tsohon shugaban hukumar NERC ya bayyana damuwa bisa kin hukunta wadanda suka kashe dalibai FCE, Deborah Samuel da ta durawa Annabi SAW ashar a jihar Sokoto.
Wata gobara wacce har a halin yanzu ba a san abinda ya tada ta ba ta lamushe wata ma’ajiyar kayayyaki a wani bene mai hawa uku dake Legas wacce ta tada hankula.
A zaman babbar Kotun jihar Zamfara, Alkalin Kotun mai shari'a Bello Shinkafi ya umarci a cukuikuyo kwanishinan noma a Albarkatun ƙasa a jefa shi gidan maza.
‘Yan sandan jihar Katsina sun dakile wani farmakin ‘yan bindiga a kauyen Unguwar Rinji dake karamar hukumar Kurfi. Sun ceto mutum biyar da aka yi garkuwa dasu.
Labarai
Samu kari