Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya nuna adawa da sababbin sharuddan da kasar Iran ta gabatar musamman kan batun shirin makamashin nukiliyarta.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya nuna adawa da sababbin sharuddan da kasar Iran ta gabatar musamman kan batun shirin makamashin nukiliyarta.
An yi gamo tsakanin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) da dan gwagwarmayar kare hakkin dan adam, Omoyele Sowore a harabar kotu a Abuja.
Allah ya yiwa mai ba Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa shawara kan ayyuka na musamman, Alhaji Murtala Lamus, rasuwa a ranar Talata, 25 ga watan Oktoba.
Yan Najeriya na fama da kallubale da dama da suka hada da matsin tattalin arziki da hauhawar farashin kayayyaki. Daga cikin abin tada hankalin shine hauhawar fa
Bridget Thapwile Soko, ‘yar kasar Malawi wacce tayi digiri a fannin kasuwanci ta fito bainar jama’a ta bankawa shaidar digirinta wuta don bata samu aiki ba.
Bayanai sun fara bayyana biyo bayan gargadin da Amurka da Birtaniya tayi cewa da yuwuwan yan Boko Haram sun kai hari birnin tarayya Abuja nan ba da dadewa ba.
Domin rage radadi ga dalibai, gwamnatin jihar Kwara za ta yi jigilar daliban jihar zuwa jihohin ketare da suke karatu a fadin Najeriya inji wata sanarwa da muka
Surukar Sarki Charles III na Ingila, Meghan Markle ta ce wani bincike da ta gudanar ya tabbatar mata da cewar tana da nasaba da Najeriya da kaso 43 cikin 100,
Babban kotun tarayya da ke Maiduguri, jihar Borno ta yanke wa Aisha Alkali Wakil, wacce aka fi sani da Mama Boko Haram, da wani Tahiru Saidu-Daura da Lawal Shoy
Allah ya tarfawa garin wata mai sana'ar siyar da abinci nono bayan da wani kwastamanta da take taimakawa kyautan abinci ya gwangwajeta da kyautar gida sukutum.
Wani magidanci ya shiga tsantsar mamaki yayin da kunnensa ya jiyo masa tattaunawar da ake tsakanin matarsa mai ɗauke da juna biyu da kuma wata ƙawarta a waya.
Labarai
Samu kari