Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
A ranar Laraba, 14 ga watan Disamba ne wasu yan bindiga da ba a san ko su waye ba suka farmaki kasuwar Ndufu Alike Ikwo, Ebonyi sun kona babur da kashe mutum 1.
Wata mata ta bayyana yadda kowa iya tara N1m cikin shekara guda, lamarin da ya jawo cece-kuce a shafin sada zumunta. Matar ta fadi yadda ta yi asusun sauki.
Fadar shugaban kasa na maida martani kwanann kan kalaman da Gudaji Kazaure yayi kan cewa akwai sama da naira tiriliyan 89 na kudin fito da aka karkatar da su
Wata kyakkyawar mata da ta taba haihuwa ta koka a Bidiyo, tace duk wanda ya zo wurin ba zata sake ganin keyarsa ba saboda ta taba haihuwa sau ɗaya ga shekaru
kamar yadda kungiyar kiristocin arewacin kasar nan suka sanar da rashin nuna goyan bayansu ga Tinubu, sukuwa kiristocin kudu sun goyi bayansa a wata sanarwa
hukumomin a Mali sun tabbatar da dawowar wasu ma'aurata da suka rabauta da haihuwar 'ya'ya tara rigis, bayan da aka tura su kasar Maroko dan kula da lafiyarsu
Majalisar dattawan Najeriya a yau Laraba ta amince da bukatar shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, na sake naɗa mataimakan gwamnan babban bankin ƙasa watau CBN.
Wata budurwa mai suna Fatima Isma'il ta bukaci kotu da ta karbo mata N180,000 da ta arawa tsohon saurayinta Abubakar Shu'aibu amma yayi mirsisi ya ki biyanta.
'Yan bindiga sun sake yin mummunar barna a jhar Kaduna sa'o'i 24 kacal bayan da suka hallaka wasu mutane a yankin. An dauki wadansu da suka samu rauni a kayuen.
Labarai
Samu kari