Shugaban jam'iyyar PRP a Najeriya, Hakeem Baba-Ahmed ya bayyana cewa shi ne sahihin shugaban PRP a Najeriya. ADC ta zargi APC da kunna rikicin PRP.
Shugaban jam'iyyar PRP a Najeriya, Hakeem Baba-Ahmed ya bayyana cewa shi ne sahihin shugaban PRP a Najeriya. ADC ta zargi APC da kunna rikicin PRP.
An yi gamo tsakanin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) da dan gwagwarmayar kare hakkin dan adam, Omoyele Sowore a harabar kotu a Abuja.
Majalisar dokokin jihar Neja, a jiya ranar Laraba, ta umurci hukumar yan sanda su damke Kabir Abbas, bisa bacewar taraktoci 72 na kananan hukumomi 25 na jihar.
Independent National Electoral Commission (INEC) ta nuna Legas, Kano, Kaduna, Ribas, Katsina da Oyo sun fi kowane jihohin yawan masu katin zabe a Najeriya.
Australiya da Kanada sun fadawa mutanensu su guji tafiya zuwa Najeriya. Kasashen sun yi gargadi tafiya zuwa Najeriya yanzu yana da hadari sosai ta fuskar tsaro
Gwamnan Benue, Samuel Ortom, a ranar Laraba, ya yi kira ga dan takarar shugaban kasa na PDP, ya nemi afuwarsa da mutanen jiharsa kan maganganun da ya kansa da
Hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa watau EFCC ta gurfanar da wasu matasa bakwai yan jihar Kano da Katsina gaban kotun jihar Kano
Jami’an ‘yan sandan ofishin Ijora Badia na jihar Legas sun damke wasu mutum hudu da ake zargi da kwarewa wurin satar ababen hawa tare da tarwatsa da siyarwa.
Wani bidiyo da ya karaɗe kafafen sada zumunta ya nuna wata mata da aka kama tana bayanin yadda ta yi ajalin wani mutumi dan kawai ya kama ta da wani a gidan
Gwamnatin kasar Amurka ta amincewa 'yan kasar mazauna Najeriya da su fara fita daga kasar biyo bayan rahoton barazanar tsaro da hukumomin kasar suka samo kenan.
Wata kyakkyawar budurwa ajin farko ta ba mutane da yawa mamaki yayin da bayyana kalar saurayin da take fatan shaafe ragowar rayuwarta da shi, tace talaka ne.
Labarai
Samu kari