Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Jihar Imo - Mutanen yankin arewacin Najeriya da ke zaune a Jihar Imo, suna cikin fargaba da tashin hankali yayi da wasu 'yan bindiga suka kai musu hari a jihar.
Kwamishinan Matasa Da Wasanni na Jihar Yobe, Hon. Goni Bukar Lawan, (BUGON) ya mutu a hatsarin mota kan hanyar Damaturu zuwa Kano. Goni Bukar, tsohon dan majali
Wasu miyagun yan bindiga da ba'a san daga ina suke ba sun kai hari kauyuka uku a jihar Shugaban ƙasa watau Katsina, sun kashe mutum biyu, sun sace wasu Takwas.
Wani karamin yaro da ya yi musabaha da gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya samu an gabatar masa da dankareren hoton lokacin. Ya cika da farin ciki.
Jihar Ondo - Wani magidanci mai suna Sunday Samuel, ya zargi cibiyar kula da cututtuka da kuma tiyata ta jihar Ondo da ke cikin birnin Ondo da sakaci bayan mat.
Tsohon shugaban mulkin soja na Najeriya Olusegun Obasanjo a ranar Talata 2 ga watan Agusta ya shiga jerin miliyoyin yan Najariya da ke kokawa kan tsadar rayuwa
Farashin kalanzir wanda iyalai da yawa ke amfani da shi, yayi rashin gwauron zabi zuwa N800 matsayin kudin Lita daya wasu wuraren har N850 zuwa N1000 a Legas.
Fitaccen malamin addinin Islama, Sheikh Bello Yabo na Sokoto, ya samu gaisuwar ban girma da jinjina daga wasu matasa har gidansa kan yadda yake fadin gaskiya.
Kwamitin da gwamnatin jihar Sokoto ta kafa domin binciken ainhinin rikicin da ya jawo kashe Deborah Samuel a kwalejin Shehu Shagari ya miƙa rahoto ga Tambuwal.
Labarai
Samu kari