Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
A ranar Litinin shugaban kasa Muhammadu Buhari zai yi taron gaggawa da shugabannin tsaro na kasar nan. Zasu tattauna a kan lamurran tsari, karfafa tsaron kasar.
Jami'an yan sandan jihar Zamfara sun yi nasarar dakile wasu jerin hare-haren da Yan bindiga suka yi kokarin kaiwa a wasu yankunan jihar. Sun ceto mutum hudu.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa yana goyon bayan babban bankin Najeriya CBN wajen sauya fasalin Naira dari bisa dari. A cewar shugaban kasa, Najeriya
Akalla 'yan ta'adda takwas aka hallaka da ake zargin 'yan Boko Haram ne a yankin New Bussa a karamar hukumar Borgu ta jihar Neja, inji rahoton Tribune Online.
Gwamnonin Ebonyi, Enugu da Abia da mataimakin gwamnan Anambra da Imo sun shiga wata ganawar sirri a gidan gwamnatin jihar Enugu, Vanguard ta ruwaito yau...
Rundunar sojin Najeriya na sashe na 1 da a jihar Kaduna sun share yankunan Maidaro, Kagi Hill, Kusharki da Anguwan Madaki a karamar hukumar Birnin Gwari daga
Budurwa mai suna Fatima Adamu Maikusa ta ja hankali sosai a soshiyal midiya saboda baiwar da Allah yayi mata na iya lissafi, ta lashe gasar kasa da kasa har 7.
Da yawa daga cikin manyan 'yan kasuwa sun yi nasara ne bayan da suka fara kasuwancin da ba kowa zai dauka hatsarin da suka dauka ba. Daga nan suka kafu har suka
Jami'an hukumar NDLEA sun cika hannunsu da Abubakar Ibrahim, hakimin garin Gidan Abba da ke karamar hukumar Bodinga ta jihar Sokoto kan zargin fataucin kwayoyi.
Labarai
Samu kari