Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Rahotanni sun nuna cewa barci ya dauke wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane bayan sace wasu jama'a, inda jama'ar suka tsere suka gudu daga dajin.
Wasu miyagun ‘yan bindiga sun kai farmaki anguwar Anka dake karamar hukumar Tangaza ta jihar Sokoto inda suka halaka tsohuwa mai shekaru 120 da wasu mutum 5.
Duk da banbancin shekaru 60 dake tsakaninsu, wani matashi dan shekara 25 ya shiga rumbun soyayya da wata tsohuwa yar shekara 85 mai suna Thereza. Thereza da Muy
Matina Agawua ta ce ta yi kwanciyar aure da danta ne domin tabbatar da ko tana haihuwa bayan ta shafe fiye da shekaru shida da mijinta na biyu babu haihuwa.
Dan takarar shugaban kasa na APC ya jawo cece-kuce daga jama'ar soshiyal midiya bayan da da ce ya kamata a ci gaba da noman masara, hakan na da amfani sosai.
Majalisar Malaman Musuluncin Kano ta yaba hukuncin kisa ta hanyar rataya da Kotun Musulunci ta yankewa Abduljabbar Nasiru Kabara kan batanci ga Manzon Allah.
Wata mata ce ta kulunbala ta sanar da mijinta cewa 'ya'yan da yake daukar nauyin dawainiyarsu ba 'ya'yansa bane.Hakan yasa ya fadi ya samu bugun zuciya nan take
wata mata a wani bidiyo da jaridar Punch suka wallafa ya nuna yadda wata mata mai sai da abinci ta ki karbar sabbin takardun kudi tana mai cewa kudin jabu ne
Joe Ibokwe, na hannun daman Bola Tinubu, ya bayyana cewa shugaba Muhammadu Buhari wanda ya cika shekaru 80 yana raye har yanzu duk da ikirarin cewa ya mutu.
Jama'a sun tofa albarkacin bakunansu bayan cin karo da bidiyon wasu tagwayen yara da ke kwaikwayon yanayin tafiyar kakansu a soshiyal midiya. Harda lankwasa.
Labarai
Samu kari