Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
Rundunar 'yan sandan jihar Ogun ta kwamushe wasu ma'aurata Godday da Ebere Samuel bisa zarginsu da aikata laifin safarar mutane da kai su wata kasa ta daban.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II ya karyata jita-jitar da ke yawo na yunkurin cire Ajami daga kudin Naira. Khalifa ya nuna ba za a cire rubutun daga kudi ba.
Akalla fasinjoji 13 ne suka kone kurmus a wani hadarin motan da ya faru a kusa Four-Corners Enugu da misalin karfe 9 na daren jiya Lahadi, inji rahoton Vanguard
Rundunar yan sanda a Kaduna ta gayyaci wasu mutum biyar don taimaka mata a binciken da ta ke yi kan rufe wani mutum dan shekara 67 a na tsawon shekaru 20 a Kadu
Amanda Chisom, ma’abociyar yada labarai ta bayyana labarin wata budurwa wacce ta fasa aure ana sauran kwanaki biyu su zama mata da miji da saurayinta kan kudi.
Wani matashi ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ya wallafa bidiyon budurwarsa baturiya tana rangada masa girki. Soyayyarsu ta burge mutane da dama.
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta sanar da babbar kotun tarayya dake Kano cewa AA Zaura, ‘dan takarar kujerar sanatan Kano a jam’iyyar APC yaki bayyana a kotu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai bar birnin Abuja a ranar Litinin domin duba lafiyarsa a birnin Landan. Hadimin da Femi Adesina yace zai dawo nan babu dadewa.
Ana bincike kan wasu kudi da ma’aikatu suka batar a Majalisa. Sakamakon binciken ya nuna an cire fiye da N2bn da sunan ma’aikatar shari’a, amma babu labarinsu.
Labarai
Samu kari