Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Rahotanni sun nuna cewa barci ya dauke wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane bayan sace wasu jama'a, inda jama'ar suka tsere suka gudu daga dajin.
Yan banga sun yi nasarar cafke wani babban ɗan ta'adda da aka jima ana nema ruwa a jallo a yankin Nnewi ta kudu a jigar Anambra bayan samun wasu bayanan sirii.
Wata kyakkyawar mata ta cika da al'abi a kan yadda cikin da take dauke da shi ya sauya mata kamanni kamar ba ita ba. Jama'a sun tofa nasu a soshiyal midiya.
Hatsabibin shugaban yan bindiga, Bello Turji, ya ce idan har gwamnati ba za ta iya dakile yaduwar bindigu ba a kasar, babu wanda zai iya hana yan bindiga siyan
Wani dan Najeriya mai suna De General ya sanya farin ciki a fuskar mabaraci inda ya ba shi tsabar kudi N100k a nan take, lamarin da ya jijjiga intanet kwanan na
Malamin addinin iliama a kaduna Shiek Ahmed Gumi yace gwamnatoci na asarar kudi wajen gina gadojin sama maimakon gina mutane da ilimi ko kuma inganta ilimin
Shugaba Buhari yayi kira da Hukumar zaben Nigeria da ta sake zage damtse dan ganin anyi sahihin zabe a Nigeria. Buhari yace basu da wani hanzari kan batun zaben
Wasu mahara da ake zaton Fulani makiyaya ne sun aika wasika zuwa wasu kauyuka hudu a yankin karamar hukumar Yewa da arewa a jihar Ogun, sun ce zasu kai hari.
yan Darkar Tijjaniya a Nigeria sunyiwa 'dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu addu'ar samun nasara a saben shugaban kasan da za ayi
Wani labari mara dadi da muke samu ya bayyana cewa, wasu mutane sai mutuwa suke bayan cin abinci mai guba a wata karamar hukuma a jihar Kuros Ribas. Aa bincike.
Labarai
Samu kari