Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Duk a Cikin Shirye-Shiryen Da Take yi, na Gudanar da Sahihin Zabe Karbabbe Gwamnatin Tarayya ta Garƙame Iyakokin Najeriya, Domin Gudanar da Babban Zaɓen Ƙasa.
Hukumar kula da shige da fice na Najeriya ta bada umurnin rufe dukkan iyakokin kasar domin shirin babban zaben kasar da za a yi a ranar Asabar 25 ga Fabrairu.
Babban lauyan gwamnatin tarayya kuma Ministan shari’a na kasa, Abubakar Malami ya fito a mutum, ya fadi asalin abin da aka hango, aka canza manyan Nairori.
A ranar Alhamis ne Buhari ya dura jihar Katsina domin yin zaben shugaban kasa na ranar Asabar na shugaban kasa da 'yan majaisun tarayya a zaben 2023 na bana.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, akalla mutum shida ne 'yan sanda suka kame yayin da rikici ya barke a jihar Kano yayin da ake kamfen dan takarar NNPP.
Shugaban darikar Tijjaniya ya bayyana dan takarar da zai zaba a zaban 2023 mai zuwa. Ya bayyana hakan ne ga mabiyansa yayin wani taro da aka gudanar a Bauchi.
Hukumar yan sandan farin kaya, DSS, ta ce ta yi nasarar kama wani mutum mai suna Aliyu Yahaya wanda ake zargin dillalin makamai ne kuma na hannun daman Damina.
Tsuguni Bata Kare Ba: Wasu guggun Yan Ƴan Bindiga Ɗauke da Muggan Makamai Sun Kaddamar da Hari Mai Muni wa Ofishin Dake Jihar Abia, Kudu Maso Gabashin Najeriya
Yan sandan farin kaya na DSS sun kai sumame wani gida da ake amfani da shi a matsayin ofishin kamfe inda suka gano bindigu, wukake da wasu muggan makamai a Kano
Labarai
Samu kari