Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati, EFCC, ta sanar da matakan da 'yan Najeriya zasu bi wurin siyan gwanjon kadarori.
Wata kotun shari'a dake zama a jihar Kano ta tasa keyar wa da kani zuwa gidan kurkuku kan zarginsa da soyayya da matar aure tare da janye mata hankali kacokan.
An samu sabanin a zaman shari'ar wani dan kasuwa da matarsa a Kotun shari'a mqi zama a Magajin Gari Kaduna, yace sam bai saki matarsa ba kuma yana kaunarta.
Sa'adatu Kirfi, yar tubabben Wazirin Bauchi, Bello Kirfi ta rubuta wasika na ajiye aikinta a matsayin kwamishinan Gama Kai da Kananana Masana'antu na Bauchi.
Masarautar Bauchi ta kori Bello Kirfi, tsohon ministan ayyuka na musamman kuma Wazirin Bauchi daga sarautarsa kan abin da ta kira 'rashin biyayya' ga gwama
Hukumar kiyayye haddura na kasa, FRSC, ta tabbatar da rasuwar fasinjoji 15, sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya faru a Koton Karfe da ke jihar Kogi.
Wani dan Najeriya ya hallaka abokinsa a kan cajar waya, kamar yadda rahoto ya bayyana. An bayyana yadda matashin ya dauko ashana ya cinnawa abokin nasa wuta.
Wani littafi da ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani ya buga ya zama abin kwatance a duniya, ministan sufurin jiragen sama ya siya kwafi 2000, gwamna.
Wata mummunar Gobara ta kama a dakin gwaje-gwaje na asibitin kwararru da ke birnin Jos a jihar Filato. An bayyana asarar kayan kudi da aka yi a lokacin gobarar.
Labarai
Samu kari