Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, motocin da suka dauko kayan aikin zabe a jihar Kuros Rbas sun lalace yayin da za su kai kaya wani yankin jihar da ke Kudu.
Abubakar Malami, Antoni Janar kuma ministan shari'a ya ce gwamnatin tarayya ba ta saba umurnin kotun koli ba kan batun wa'adin dena amfani da tsaffin naira.
A labarin da muke samu, an bayyana yadda 'yan ta'adda suka kutsa tare da sace matar basaraken jihar Imo da kuma kone wasu gidajen shugabannin APC da LP ajihar.
Babbar jam'iyyar adawa watau PDP a ƙaramar hukumar Magumeri ta nutae zuwa cikin inuwar APC mai mulki domin goyon bayan gwamna Babagana Umaru Zulum a Borno.
Wani maroki ya zo da sabon salo yayin da ya ba da lambar akanta a bashi hakkinsa na buga ganga. Ya fadi sunan banki da asusu a wani bidiyin da muka gani yawo.
Zaɓukan 2023: Kimanin N500bn ne Basu Dawo Cikin Lalitar Babban Bankin Najeriya ba har Yau , Shugaban Hukumar EFCC Yace A Shirye Suke Su Kama Masu Boye Kudi
Shugaban hukumar ƴan sandan Najeriya, IGP Usman Baba, ya bayyana dalilin da ya sanya basu tuhumi gwamnoni masu adawa da sauya fasalin takardun kuɗin naira ba.
Bayan an sauya kudi, Shugaban EFCC ya tono makarkashiyar da ake yi. Baya ga kaya, Abdulrasheed Bawa ya ce akwai sababbin kudin da sai ranar zabe za a fito da su
Jam'iyyar adawa ta NNPP a jihar Kano ta ce hukumar DSS ta shiga jami'an hukumomin tsaron da ke yiwa mambobinta bita da kulli yayinda ake shirin zaben shugaban.
Labarai
Samu kari