Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Wasu sojoji sun yi yunkurin tare mutanen da suka biyo kan hanya a Asokoro da ke garin Abuja, a dalilin haka wani jami'i ya yi gangancin harbi, ya kashe mutum.
Tsagerun 'yan ta'adda sun sake kai mummunan hari Ofishin hukumar 'yan sanda dake Atta a jihar Imo. An ce dun jefa abubuwa fashewa kana suka tashe su da dare.
Kasar Dubai ta amince da wasu sabbin dokoki masu daukar hankali, ta ce ba komai kowa zai iya shan barasa da kayan maye a cikin watan azumin Ramadana da rana.
Tsohon gwamnan jihar Imo, Ikedi Ohakim ya sanar da yadda kwarraun makasan haya suka so halak shi tare da yaransa biyu amma motarsu bata jin harsashi,suka tsere.
Kotun shari'ar Musulunci mai zama a Magajin Gari Kaduna ta kawo karshen zaman Aure tsakanin Ango da Amarya na watanni uku saboda rashin zaman lafiya tsakani.
Mata da maza ne suka yabawa wani mutumin da aka ga yana tuka tuwo cikin wani salo mai ban mamaki, ya hada zufa a lokacin da aka yada bidiyonsa a kafar Tiktok.
Wata kwamitin bincike da aka kafa a karamar hukumar Tudun Wada ta jihar Kano ta gano asibitoci da magunguna na bogi 130 a jihar, cikinsu har da injiniya na wuta
Wasu bata gari da ake zaton yan bindiga ne sun halaka wasu mutane hudu ciki harda Kenechukwu Okeke, jigon jam'iyyar PDP a yankin Nodu Okpuno dake jihar Anambra.
Bidiyon wata karamar yarinya kyakkyawa wacce ke bacci a tsaye ya haifar da martani masu ban dariya a TikTok. An dai gano ta tsaye tana bacci kamar a katifa.
Labarai
Samu kari