Dan majalisar kasar Amurka, Jamie Raskin ya nemi likitan White House ya yi wa shugaba Donald Trump gwajin kwakwalwa domin tabbatar da lafiyarsa bayan yakin Iran.
Dan majalisar kasar Amurka, Jamie Raskin ya nemi likitan White House ya yi wa shugaba Donald Trump gwajin kwakwalwa domin tabbatar da lafiyarsa bayan yakin Iran.
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
Wata budurwa yar Najeriya ta kasa boye farin cikinta bayan ta sauka daga jirgin dama. Ta yi birgima a kasa sannan ta fashe da kuka tana mai godiya ga Allah.
Shugaban kasa Gambia, Adama Barrow, ya sanar da mutuwar mataimakin shugaban kasa Gambia, Badara Alieou Joof, bayan gajeriuwar jinyan da yayi a kasar Indiya.
Wata mata mai shekaru 47 a duniya ta bayyana yadda Gwamnan Legas, Babajide Sanwo-Olu ya dirka mata ciki kuma ya tsere. Tace bai taba waiwayenta ba ko sau daya.
Wani sabin ango a jihar Kano, Hamza Bala ya bayyana cewa sam ba zai yarda ba bayan fasawa Amaryarsa ido yayin shagalin bikinta a unguwar Kwalajawa na jihar.
Ganin cewa a watan Fubrairun 2023, za ayi zaben sabon shugaban kasa a Najeriya. Mun kawo wasu matsaloli da ke dankare su na jiran wanda zai zama Shugaban kasa.
A yammacin Alhamis za a zauna domin Gwamnan CBN, Godwin Emefiele zai yi wa Gwamnoni bayanin canza kudi da kaidi kan kudin da mutum zai iya cirewa a kullum.
Firamin Jihar Federal Capital Territory (FCT), Abuja ta saki Abduljalil Balewa daga fitarwa da ya yi bayanin cewa shi mahaifi na farko, Abubakar Tafawa Balewa.
A wani labarin da muke samu yanzu, an wasu 'yan sanda sun mamaye gidan gwamnan CBN a shirin da yake na shiga kotu a Abuja gobe Laraba 18 ga watan Janairin 2023.
Wata motar hawa kirar sharon ta kone sakamakon gobara da ta yi yayin da ta ke hanyar fitowa daga gidan man NNPP da ke Club Road, Murtala Mohammed Way a Kano.
Labarai
Samu kari