Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
Wata budurwa ta wallafa hirar da ya gudana tsakaninta da masoyinta bayan ta tura masa kudi sau biyu bisa kuskure. Ya roke ta kan ta dawo masa da N20k da ya hau.
Babban jigon NNPP ya bayyana sauya sheka zuwa PDP, ya fadi adadin mutanen da suka gaji da tafiyar Kwankwaso, suka sau ladansu suka kama tafiyar lema ta Atiku.
Hukumar kula da shige da fice ta kasa ta fara daukar ma'aikata a ranar Litinin, 16 ga watan Janairu. A nan mun kawo wasu abubuwa da ya kamata mutane su sani.
Jigon PDP ya caccaki dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, ya ce yana shaidu a kasa da ke tabbatar da shi dan ta'adda ne kuma mai aikata munanan ayyuka.
Wani Malamin Majami'a a kasar Brazil, Felisberto Sampaio, tare da matarsa sun gamu da ajalinsu yayin da suka shiga Teku domin ceto dansu dake gab da nutsewa.
Wasu kiristoci a jihar Neja sun dauki doka a hannu, sun kone ofishin 'yan sanda bayan da 'yan bindiga suka kone malaminsu da ransa, ya mutu nan take a jihar.
Wata matashiyar budurwa da ke zama a Abuja ta bazama neman mijin aure. Ta ce tana jin yaruka uku kuma tana karban rabin miliyan a matsayin albashi duk wata.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP ya ce zai gana da shugabannin addinai da sarakuna a yankin Kudancin Kaduna. An fadi yadda aka tsara ziyarar ta Obi.
Tsananin luguden wutan da mayakan sojin saman Najeriya suka yi ta jirgin yaki a maboyar Boko Haram tayi ajalin Kwamandoji biyu da wasu Mayaka 40 na kungiyar.
Labarai
Samu kari