Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Wata matashiya yar Najeriya ta garzaya soshiyal midiya don nuna bakin cikinta a rayuwar aurenta. Matashiyar ta sha alwashin cewa ita da aure sun yi hannun riga.
A wani sabon hari da aka kai jihar Kaduna, miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da matar aure, 'ya'yanta biyu da wasu mazauna 9 a ƙauyen Janjala, yankin Kagarko.
Dan takarar gwamnan jam'iyyar Labour ya bayyana janyewa Aisha Binani saboda wasu dalilai nasa, inda ya ce suna da ra'ayi iri daya kuma za su yi aiki tare bana.
Rundunar ƴan sandan Kano ta sanar da wani shirin tayar da rikici da ɓata garin ƴan siyasa ke ƙullawa a jihar. Tace akwai masu son shigo da ƴan daba a jihar
Wata kyakkyawar ma'aikaciyar jirgin sama mai suna Husna ta ba da labarin rayuwar rainon juna biyunta wanda ya zo da abubuwan ban mamaki tsawon watanni Tara.
Jam'iyyar PDP ta jagorancin wata zanga-zanga a ofishin hukumar zabe mai zaman kanta, inda take bayyana rashin amincewarta da yadda sakamakon zaben bana ya zo.
Mutane da dama a soshiyal midiya sun tofa albarkacin bakunansu bayan ganin bidiyon wani tsadaden leshi da ake siyar da kowani yadi 5 kan kudi naira miliyan 4.5.
Yayin da 'yan Najeriya ke jiran umarnin shugaban kasa ko bankin CBN kan a ci gaba da karbar tsoffin kudi, ga halin da 'yan kasar ke ciki duk da an ba da kotu.
Wata matar aure ta na neman shawara kan wata buƙatar da mijinta ya zo mata da ita. Matar auren ta bayyana cewa mijinta yana son ta ba mahaifiyar sa kyautar ƙoda
Labarai
Samu kari