Fafaroma Leo ya yi wa shugaban Amurka martani kan yake-yake da ya ke kaddamarwa a kasashen duniya. Ya ce zai cigaba da fadin gaskiya ga shugabanni.
Fafaroma Leo ya yi wa shugaban Amurka martani kan yake-yake da ya ke kaddamarwa a kasashen duniya. Ya ce zai cigaba da fadin gaskiya ga shugabanni.
A labarin nan, za a ji cewa vwamna Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa kasuwar da sojojin saman Najeriya suka kai wa hari ba ya aiki s hukumance, an rufe shi.
Wani bidiyo da aka wallafa a YouTube ya nuno lokacin da amarya ta canja a lokaci guda sannan ta dankarawa angonta naushi a ranar bikinsu. Wasu sun ce shiri ne.
Jarumin fim a Najeriya ya ce yanzu kam ya dawo addinin Islama, dama can a Musulmi yake, kawai ya bi addinin mahafiyarsa ce a can baya yana karamin yaro da.
Kungiyar SERAP mai rajin tabbatar da adalci ta zargi shugaba buhari da gazawa wajen tabbatar da alwarukan da ya daukarwa yan kasa zai yi musu a wa'adin mulkinsa
Wani matashi dan Najeriya ya garzaya soshiyal midiya don nunawa duniya hadadden kifi mai launin ruwan gwal da ya kama. Ya nemi sanin suna da darajarsa kafin ci.
Wata mata mai suna Sarata ta maka mijinta a kotu don a raba su saboda tace shaidanun aljanu ne dawainiya da akalar aurensu tun daga 2005 da suka angwance tare.
A labarin da muke samu, wasu jiga-jigan PDP a jihar su dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP sun bayyana komawa APC mai mulkin kasar nan tun shekaru 8.
Wata budurwa 'yar Najeriya ta koka da irin rikon da mahaifiyarta tayi mata tun tana karamarta.Cikin da bakin ciki da kuka ta sanar da cewa haka ake wa kannanta.
Kimamin mutane 15 ne suka mutu a Kano sakamakon kamuwa da cutar diptheria, a cewar Dakta Abdullahi Kauran-mata, kwararren likita mai nazarin cuta masu yaduwa.
Godwin Emefiele ya shiga fadar shugaban Najeriya a birnin Abuja. Gwamnan babban bankin kasar na CBN ya samu damar sa labule tare da Muhammadu Buhari da rana.
Labarai
Samu kari