Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Wani jami'in ɗan sanda mai aikin gadi a gidan tsohon kwamishinan ƴan sandan jihar Ogun ya rigamu gidan gaskiya. Ɗan sandan ya mutu ne a bakin aiki yana barci.
Wani kurtun sojan kasa ake zargin ya harbe uban gidansa da abokin aikinsa, kuma ya kashe kan shi. Za a ji kwamitin BOI zai yi bincike domin gano abin da ya faru
Hukumar kula da cututtuka masu yaduwa ta NCDC ta bayyana kadan daga abin da cutar mashako ta jawo ta kuma kashe mutane da yawa a jihar ta Kano da ke Arewa.
Shugaban jam'iyyar Labour na jiha a Cross River ya ce 'yan jihar su zabi wani dan takarar jam'iyyar Labour a zaben 'yan majalisun jiha da ke tafe ranar Asabar.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Ebonyi ta ayyana cewa tana neman ɗan takarar gwamna a inuwar APGA da wasu mutane 9 bisa zargin hannu a kisan wani basarake.
An kama Garba Tahir da satar N26m na tsofaffin ma’aikatan gwamnati. Alkalin kotun tarayya a garin Abuja ya samu tsohon Akanta da wawuran fanshon ma’aikata.
Suna kan hanyarsu ta zuwa yankin Kachia ta Kaduna bayan sun halarci bikin aure a jihar Kano lokacin da motarsu ta yi kundin bala a kusa da titin Kachia-Kaduna.
Yayin da karancin takardun kuɗi ke kara jefa mutane cikin wahalhalu, da yawna bankuna a wasu yankunan Legas sun sa kwado sun datse Get dinsu gudun tashin rigima
Zababben shugaban kasar Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya yi Allah wadai da hare-haren baya-bayan nan da yan bindiga suka kai a jihar Zamfara da Kano.
Labarai
Samu kari