Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Wata budurwa ta kira saurayin da ya yaudareta inda tace ko dai ya aureta ko kuma farin ciki, zaman lafiya da kwanciyar hankali su yi kaura daga rayuwar aurensa.
Lamarin da muke samu daga majiya mai tsuhe ya ce, wani fitaccen kantin siyayya a Abuja ya hakura da karbar tsoffin kudade yayin da kotu tace a ci gaba da karba.
Gwamnatin tarayya ta mayar da martani mai zafi game da hukuncin da kotun koli ta yanke kan haramta hana amfani da tsaffin takardun Naira baya ranar 10 Febrairu.
Babban bankin Najeriya ya yi gum da bakinsa tun bayan cikar wa'adin da ya tsara 10 ga watan Fabrairu, lamarin da ya jefa da yawan yan Najeriya cikin ruɗani.
Wani dattijo ya fashe da kuka a cikin banki yayin da aka fada masa cewa ba zai iya kwashe kudinsa ba don siyan abinci don kashe yunwar jikinsa da siyan magani.
Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na kasa ya bayyana kwarin gwiwar cewa, jihohin Arewa maso Yamma za su ba Tinubu kuri'unsu a zaben bana saboda wasu dalilai.
Gwamnan jihar Kastina, Aminu Bello Masari ya bukaci daukacin bankuna da yan kasuwa a jihar da su ci gaba da karbar tsoffin kudi daga wajen abokan harkarsu.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya isa hedkwatar tsaro domin kaddamar da wasu kayayyaki na ayyukan tsaro na aikin ‘yan sanda. Ya isa wurin 10:15 na Litinin.
Gwamnatin jihar Yobe a ranar Lahadi, 12 ga watan Fabrairu, ta fito ta karyata jita-jitan da aka ta yadawa cewa wasu fusatattun matasa sun farmaki Gwamna Buni.
Labarai
Samu kari