Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Abdullahi Ganduje, ya bukaci babbar kotun jihar Kano da ta hana hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) gayyata ko bincikensa a kan bidiyonsa na daloli.
Wasu mata 'yan gidan magajiya sun maka kwastomansu mai suna Damilola Oluwafemi a kotu bisa zargin damfara da cinye musu hakkinsu bayan sun kwana a jihar Ondo.
An soki Bulkachuwa, sanata wanda ya wakilci Bauchi ta arewa, kan fallasar da ya yi cewa yana amfani da matsayin matarsa na alkali wajen taimakawa yan majalisa.
Wasu yan bindiga da ake tsammanin masu garkuwa ne sun kwashi daliban jami'ar UNIJOS guda 7 da tsakar daren Talata yayin da suka karatun jarabawar karshen zango.
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya jajantawa mutanen da haɗarin kwale-kwale ya rutsa da su a jihar kwara. Haɗarin dai ya yi sanadin rasuwar sama da mutane 100 da ke.
Wasu da ake zaton yan bindiga ne sun yi awon gaba da Eyo Edet, jigon jam’iyyar PDP kuma shugaban gidan man Eyotech Nigeria Limited, a jiharsa ta Akwa Ibom.
Matan sabon kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajudeen, sun janyo hargitsi ana tsaka da rantsar da shi a dandamalin zauren majalisa. Matan sun kusa yin dambe.
Gwamnan Kano ya bada umarni rugurguza shatale-talen gaban gidan Gwamnati. Sannan an cigaba da rushe gine-ginen shagunan da ke filin Masallacin Idi na Ƙofar Mata
Yan sanda a Abuja sun gurfanar da wasu matasa marasa aikin yi su 5 saboda lakaɗawa maƙwabcinsu da matarsa dukan tsiya da suka yi. Sai dai matasan sun musanya.
Labarai
Samu kari