Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa ya warke daga cutar daji bayan an gano ta a farkon mataki kuma aka yi masa magani cikin nasara.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa ya warke daga cutar daji bayan an gano ta a farkon mataki kuma aka yi masa magani cikin nasara.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Wata mata ta yi rashin rayuwarta bayan asibiti sun ki karbar haihuwarta saboda mijin ya gaza iya samo tsabar kudi daga banki ko dillalan kudi watau masu POS.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane a jihar Neja sun kai wasu hare-hare wanda yayi sanadiyar mutuwar DPO na yankin Paiko, Mukhtar Sabou, da wasu yan sanda hudu.
Mahaifiyar Alkalin kotun kostomare dake jihar Imo ta bayyana irin jimamin da take yi bisa kisan gillan da yan bindiga suka yiwa mijinta wanda yake Alkalai a kot
Rahotannin da muke samu da safiyar nan daga jihar Bauchi, sun nuna cewa karamin mataimakin shugaban hukumar yan sanda ta kasa, Lawan Tanko Jimeta, ya rasu.
Wani bawan Allah dan shekara 27 a jihar Kano ya hau kololuwar karfen sabis ya ki sakkowa sakamakon bacewar zunzurutun kudi har N500,000 daga asusun bankinsa.
Gwamnatin jihar Neja ta shiga sahun wasu jihohin arewa da suka maka gwamnatin tarayya a gaban kotun koli a kan manufar babban bankin Najeriya na sauya Naira.
Kamfanin da ke da alhakin buga isassun kudin Najeriya, NSPM, ya karyata labarin cew aba tada isassun kayan aiki da kuma cewa wani kamfanin birtaniya ke bugawa.
Wasu yan bindiga dadi sun kai mumunan hari kan tawagar motocin gwamnan jihar Delta a jihar Anambra inda suka hallaka jami'an yan sanda uku wuta, gwamnan bai cik
Batun canjin takardun kudi ya jawo Gwamnatin tarayya za tayi shari’a da Gwamnatin jihar Neja. Wani Gwamnan Arewa ya bi sahu, ya yi karar Gwamnati a kotun koli
Labarai
Samu kari