Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Rahoton da muke samu daga jihar Imo na bayyana yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka hallaka jami'an hukumar NSCDC 3 da kuma fararen hula a jihar da ke Kudu.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya bayyana cewa ko kaɗan baya tsoron EFCC ta gayyace shi bayan ya sauka mulki. Gwamnan yace babu inda zai je bayan wa'adin sa
Zababben gwamnan jihar Katsina Radda ya bayyana shirinsa idan aka rantsar dashi a matsayin gwamnan jihar Katsina a watan Mayu da ke tafe nan ba da jimawa ba.
PDP ta Zama Dage, Kyan Fada a Kwana Anayi Domin Jam'iyyar Tana Kara Daukan Zafi, Inda Ayu Yace Shugaban Jam'iyyar Yace Babu Wanda Ya Dakar-tar Dashi Yanzu Haka
Kungiyar Musulmai ta Al-Habibiyyah ta nemi Tinubu ya mai da hankalinsa ga samar da abinci da yakar takauci a Najeriya. Kungiyar ta yaba wa Tinubu da nasararsa.
Jihar Gombe ta zo ta ɗaya a cikin jerin jihohin da ake gudanar da harkokin kasuwanci cikin sauki a tarayyar Najeriya. Wani sabon rahoto da aka saki ya nuna haka
Wanda baiji bari ba Zaiji Woho: Hukumar Kula da Yiwa Tattalin Arzikin Kasa Zagon Kasa ta EFCC Ta Samu Nasarar Cafke Masu Sana'ar POS 80 a Jihar Ondon Najeriya
Kasar Saudiyya ta bayyana daukar mataki kan masu zuwa ziyarar ibada kasar amma su bige da daukar hotuna a madadin yin abin da ya kawo su na ibada don ALlah.
Babban bankin Najeriya ya ce, zabi mai kyau ga 'yan kasar shine su rungumi amfani da manhajar eNaira don tabbatar da an samu sauki wajen hada-hadar kudade.
Labarai
Samu kari