Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Rahotanni sun tabbatar da ƴan daba sun sari wani ɗalibin jami'ar Sa'adu Zungur da ke a Gadau a jihar Bauchi bayan gardamar ƙwallon ƙafa ta rikiɗe ta koma faɗa
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da gwamnan babban bankin kasar, CBN, Godwin Emefiele bisa zargin badakala da kuma daukar nauyin ta'addanci a kasar.
Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya ɗauki hutun kwanaki 21 domin tafiya ƙasar waje neman lafiya, ya miƙa mulki ga mataimakinsa kafin ya dawo a 6 ga Yuli.
Rahotanni sun tabbatar da aukuwar wani mummunan hatsarin jirgin ruwa a wani ƙauye cikin jihar Kwara. Jirgin mai ɗauke da mutum 100 ya kife ne ana cikin tafiya.
Wata mata wacce ta tausayawa halin da wani direban mota ke ciki bayan kara farashin man fetur ta bayyana yadda ta taimaka masa da N10,000 wanda ya sa shi kuka.
Jami'an rundunar sojin Operation Hadarin Daji sun kai samame mafakar 'yan fashin daji a yankin karamar hukumar Bukkuyum a jihar Zamfara, sun sheke guda uku.
Sanatan Adamu Bulkachuwa ya yi tinkaho da rawar ganin da yake takawa a rayuwar matarsa, Justis Zainab Bulkachuwa wajen yanke hukunci lokacin da take alkali.
Shugaba Bola Tinubu ya rattaba hannu akan dokar ba wa dalibai rancen kudi don yin karatu a kasar, dokar za ta ba dalibai dama da ba su da karfin yin karatu.
Wani matashi da aka bayyana sunansa da Chukwudi, ya rasa ransa sakamakon nutsewa da ya yi a ambaliyar ruwa da ta rutsa da shi a gidan da yake zaune a Enugu.
Labarai
Samu kari