Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Bayan gagarumin zanga-zanga da aka gudanar a jihar Edo, Gwamna Godwin Obaseki ya sanya murmushi a fuskokin mutanen jiharsa ta hanyar samar da motocin kyauta.
Uwargidan shugaba Buhari, Aisha Buhari, ta nuna goyon bayan ta kan ɗan takarar shugaban ƙasa na APC, bisa matakan da ya shawarci CBN ya ɗauka akan sabbin kuɗi
Zauren Malaman adidnin Musulunci a jihar Kano sun sake shigar da karar wasu matasa a jihar bisa zargin yunkurin bata tarbiyya yara da matasa a jihar ta Dabo.
Labarin da ke iso mu daga jihar Kano ya bayyana yadda wata jaririya ta shiga masai yayin da mahaifiyarta mai tabin hankali ya jefa ta a ciki. An fadi ya faru.
Mr Mele Kyari, shugaban kamfanin tace man fetur na Najeriya, NNPC, ya sanar da cewa kamfanin zai fara hakar danyen man fetur a jihar Nasarawa a Maris na 2023.
Wani labari da za a ji shi ne Abba Ali ya rasu, Dattijon ya yi makarantar sakandare tare da Buhari, kuma har ya bar Duniya akwai kyakkyyawar alaka tsakaninsu.
Wani mai aikin gini ya kasa gaskata idanunsa bayan wani mutum ya yi masa kyautar kudi saboda karamci. Mai aikin ginin ya tsaya baki bude bayan ganin kudin.
An sake gurfanar da Murja Ibrahim Kunya gaban ALkalin kotun shari'a bayan zaman gidan yarin da aka jefata kafin sake zaman kotu. Alkalin yau ya ce a cigabaeta.
Bidiyon wata tsohuwa yar Najeriya wacce aka ce ta kai shekaru 150 a duniya ya yadu a manhajar TikTok kuma har yanzu tana nan da kyawun fuskanta da karfin jiki.
Labarai
Samu kari