Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Alkalin wata kotun shari'ar musulunci dake zamanta a karamar hukumar Kura ta jihar Kano ya yanke hukuncin yiwa wani Ibrahim Musa Tofa, bulala 10, kan satar rake
Jami'an yan sandan Najeriya na reshen jihar Nasarawa sun cafke wani barawo da suka dade suna saka wa ido, an kama shi tare da motocci guda 2 da wasu kayayyaki.
Jigon jam'iyyar All Progressives Congress, APC, Jamilu Julius Adebayo ya ce dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour, Peter Obi, ba zai yi nasara a kotu ba
Kotun ƙoli tayi Fatali da Ƙarar Nwajiuba dake Fatan Ta Nuna Rashin Cancantar Takarar Tinubu da Atiku Anyi Fatali da Ƙarar dake Fatan A Nuna Rashin Cancantar
Gwamna Ikpeazu na jihar Anambra ya sallami dukkan masu rike da mukaman siyasa bayan jam'iyyarsata PDP ta sha kaye a zaben gwamna na ranar 18 ga watan Maris.
Gwamnatin tarayya a karkashin Cibiyar Kula da Dattijai, NSCC, za ta bude shafin yanar gizo na musamman inda dattijai da suka yi ritaya za su rika samun aiki.
Wasu 'yan mata sun ba da mamaki yayin da suka yi wasa a gidan cin abinci, suka bayyana daya daga cikinsu ce za ta biya kudi amma kuma basu bayyana waye ba.
Bashin da Ake Bin Najeriya Yakai Naira Tiriliyan 46 da Biliyan 25, Ofishin Kula da Lamuni na Kasa Ya Bayyana Adadi Bashi da Ake Bin Yan Najeriya, Yan Najeriya
Kwamandan hukumar kiyaye haɗurra reshen jihar Bauchi, Yusuf Abdulahi, ya tabbatar da mutuwat sojojin Najeriya guda hudu a yayin da sume hanyar zuwa birni Abuja.
Labarai
Samu kari