Kasar Iran ta ce ba za ta buɗe mashigar Hormuz ba har sai Amurka ta ɗage shingen ruwa, takunkumin mai da daskarar da kadarorinta da ke ƙasashen waje.
Kasar Iran ta ce ba za ta buɗe mashigar Hormuz ba har sai Amurka ta ɗage shingen ruwa, takunkumin mai da daskarar da kadarorinta da ke ƙasashen waje.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Magidanci a jihar Kaduna ya kai ƙarar tsohuwar matarsa gaban kotun shari'ar musulunci saboda ƙin bar masa. Ya koka cewa har dukan tsiya ƴan uwanta suka yi masa.
Wata uwa ta jawo cece-kuce yayin da ta bayyana tura danta makaranta ba tare da jaka ba, ta ba shi buhun siminiti ya rike saboda yadda yawan yin barna a layi.
Domin ragewa dalibai radadin tsadar ababen hawa saboda cire tallafin mai, Umar Bago na shirin samar da motocin kyauta a makarantun gwamnati don jigilar dalibai.
Aƙalla mutum shida sun riga mu gidan gaskiya yayin da wasu da masu yawa suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya ritsa da fasinjoji 20 a jihar Oyo,
Ƴan bindiga sun halaka wasu manoma biyu a ƙauyen Unguwar Gajere cikin ƙaramar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna a wani sabon hari da suka kai zuwa yankin.
Yayin da ya fara mulkinsa da ban haushi, ana ci gaba da ganin inda Abba Gida-gida ke maida hankali ga yadda zai gyara ilimi. Zai ura matasa karatu kasar waje.
Wata matashiya yar Najeriya da ke siyar da tuwon roko ta yadu a TikTok bayan bidiyo ya hasko ta tana hada-hadar shirya abincin domin kaiwa kasuwa. Ta hadu.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara ya bayyana dalilin ganawarsa da Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu da kuma yadda ya gana da Dangote, attajirin nahiyarmu ta Afrika.
Ɗan majalisar dokokin jihar Kaduna mai wakiltar ƙaramar hukumar Chikun, ya riga mu gidan gaskiya kwana huɗu bayan an rantsar da su. Ya rasu bayan rashin lafiya.
Labarai
Samu kari