Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Shugaban kasa ya yi wa hukuncin Kotun koli hawan kawara wajen dawo da tsohuwar N200. Muhammadu Buhari ya dauki matakin da ya ci karo da hukuncin Alkalan kasar.
Muhammadu Buhari ya yi wa ‘Yan kasa jawabi a game da batun sauya kudin. An ji hakan zai bunkasa tattalin arziki, zai rage amfani da dukiya wajen lashe zabe.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya bayyana ribar da ƴan Najeriya suka samu a dalilin sauya fasalin takardun kuɗi da gwamnatin sa tayi duk kuwa da cikas ɗin sa
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya yi umurnin a kamo masa tsohon gwamnan jihar Adams Oshiomole bisa tura fusatattun matasa gudanar da zang-zanga a jihar.
Dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci yan Najeriya musamman matasa da su kwantar da hankalinsu sannan su guji rikici kan naira da mai.
Shugaba Muhammadu Buhari da safiyar yau Alhamis ya lisaffo manyan dalilan da yasa gwamnatinsa ta kawo lamarin sauya fasalin Naira a karshen shekarar 2022..
Shugaba Muhammadu Buhari ya kara wa’adin amfani da tsaffin takardun Naira da kwanaki 60. Shugaban kasan ya sanar da hakan yayin jawabin da ya gabatar a safiyar
Gwamnatin tarayya na neman ayi sulhu kan shari’ar canjin kudi. Nasir El-Rufai ya fadi dalilin Gwamnonin Jihohi na kin yin sulhu da Gwamnatin tarayya kan batun.
Gwamnatin Jihar Kaduna ta sake maka Gwamnatin Tarayya da Babban Bankin Najeriya (CBN) a kotu kan wa’adin canjin kudi, saboda abin da suka kira bijire wa kotu.
Labarai
Samu kari