Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Yanzu Yanzu: Ƴan Shi'a Sun Dirar wa Abuja, Suna Nema A Bawa El-Zakzaky Fasfo ɗin sa an Shi'a Sun Isa Abuja da Yawa Domin Neman Biyan Wata Gagarumar Bukatar Su
Wasu mahara da ake kyautata zargin makiyaya ne sun illata dalibai da malamai a wafa amakarantar Sakandire da ke jihar Oyo da safiyar ranar Alhamis din nan.
Kammala zaben gwamna a jihar Bauchi ya zo da tsaiko yayin da mambobin jam'iyyar APC ke neman a tsige shugabanta na jihar saboda wasu dalilai da suka gabatar.
Ma'aikatar shari'a ta Amurka ta cimma matsaya kan wasu shari'u biyu da suka buƙaci ƙwace kadarori na alfarma da aka samar da su a ƙasar Najeriya ta hanyar sata.
Wata mummunar gobara ta sake tashi a wata babbar kasuwa siyar da kayayyaki a jihar Legas. Gobarar ta laƙume shaguna da dama inda aka yi asarar miliyoyin naira.
Wata mata yar Najeriya ta yi kumfar baki a soshiyal midiya bayan ta gano danta zaune dumu-dumu a cikin madarar da ta siya N16k. Ta ce zai koma cin garin kwaki.
Wata mota ɗauke da fursunoni zata je babbar Kotun jiha ta haddasa tashin hankali a Osogbo, babban birnin jiha Osun ranar Alhamis, matasa da matafiya sun fusata.
Wani suruki ya shawarci angon diyarsa da ya zamo mai hakuri da matarsa sannan ya dauke ta kamar kanwarsa. Mutane da dama sun jinjinawa uban amaryan kan haka.
Hattara Masu Neman Aiki: Ga Yadda Zaku Nemi Aikin Jami'an Tsaro Na Ɓangare 3 da Akeyi Yanzu Haka Bangare 3 Na Jami'an Tsaro Na Diban Ma'aikata Yanzu Hakanga
Labarai
Samu kari