Kasar Iran ta ce ba za ta buɗe mashigar Hormuz ba har sai Amurka ta ɗage shingen ruwa, takunkumin mai da daskarar da kadarorinta da ke ƙasashen waje.
Kasar Iran ta ce ba za ta buɗe mashigar Hormuz ba har sai Amurka ta ɗage shingen ruwa, takunkumin mai da daskarar da kadarorinta da ke ƙasashen waje.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Wani magidanci ya nuna rashin jin daɗinsa bayan kwararren likitaa ya ba shi shawarar ya nesanci kwanciya da matarsa na tsawon mako ɗaya saboda takaita iyali.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma, ya dauki nauyin akalla Musulmai 200 domin sauke farali a aikin hajjin 2023. Wannan shine irinsa na farko a cikin shekaru 10.
Alhaji Aliko Dangote ya bayyana ganawarsa da Shugaba Tinubu kawai don ya sanar da shi ne batun ziyararsu da Bill Gates da za su kawo a ranar Litinin mai zuwa.
Tsohon ɗan majalisar wakilai, Muhammad Gudaji Kazaure, ya lissafo jerin mutum 12 da yakamata a Shugaba Tinubu ya bincika domin farfaɗo da tattalin arziƙin ƙasa.
Dubun wasu matasa da suka kware a satar awaki a cikin Gombe ta cika bayan da jami'an 'yan sanda da ke aiki bisa wasu bayanai na sirri suka yi nasarar dafesu.
Gwamnan jihar Zamfara, Lawal Dauda, ya gana a sirrance da hafsan hafsoshin tsaron Najeriya, Janar Lucky Irabor, a hedkwatar tsaro, ya nemi karin dakarun soji.
Babbar kotun tarayya mai zama a Awka, babbaj birnin jihar Anambra ta jingine hukuncin da ta yanke tun farko na tsige shugaban hukumar yan sanda daga muƙaminsa.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya karɓi bakuncin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle, da shugaban kamfanin Ɗangote Group, Aliko Dangote.
Jagoran Neja Delta kuma tsohon ɗan fafutukar neman sauyi, Mujahid Asari Dakubo, ya ce mafi akasarin ɓarayin ɗanyen mai a Najeriya Sojoji ne ke ɗaukar nauyi.
Labarai
Samu kari