Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba 'yan Najeriya shawarin su zabi Bola Tinubu a zaben 2023 mai zuwa. Ya bayyana dalilai da ya kamata kowa ya duba ya zabe shi.
Shugaban hukumar zaɓe ta kasa mai zaman kanta, Farfesa Mahmud Yakubu, ya jaddada cewa babu wafa fargaba, zabe zai tafi kamar yadda hukumar ta tsara a gaba.
Sanata Abdullahi Adamu, shugaban jam'iyyar APC na kasa ya shiga ganawar kus-kus da kungiyar gwamnonin jam'iyya karkashin jagorancin gwamna Akh Atiku Bagudu.
Mutanen garin Birnin Gwari da ke karamar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna sun ce sun fara tuntubar yan ta'adda don yin sulhu da su saboda su bari a yi zabe.
Gwamna Nasir El-Rufai ya umarci ma'aikatu da hukomin gwamnatin Kaduna da su tabbata cewa sun ci gaba da karbar tsoffin kudi kamar yadda kotun koli ta yi umurni.
Wasu yan Najeriya a birnin tarayya Abuja sun bayyana cewa kwanaki biyu bayan umurnin shugaba Muhammadu Buhari, har yanzu ko N200 bankuna basu baiwa kwastoma.
Rahotannin da safiyar nan sun nuna cewa tawagar mutun biyar ta 'yan bindiga sun sheƙa barzahu yayin da suka yi yunkurin kai hari Caji Ofis a jihar Anambra.
Malam Muhammad Garba, Kwamishinan yada labarai na jihar Kano ya ce kimanin kwanaki hudu kenan babban bankin kasa CBN ba ba wa bankunan kasuwanci na Kano kudi ba
Wasu tsagerun 'yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun halaka mutum ɗaya yayin da suka kai hari mara kyau wurin kamfen d'an takarar Sanatan APC a Ebonyi.
Labarai
Samu kari