Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Bangaren gwamnatin tarayya na ci gaba da gabatar da shaidu a shari'ar da ake tuhumar Malam Nasir El-Rufai da kutse a wayar NSA Nuhu Ribdu a kotun tarayya.
Rahotanni daga jihar Taraba da ke arewa maso gabashin Najeriya sun nuna cewa wasu maharan suɓ tafka ta'adi bayan mutane sun sha ruwa suna Sallah a Masallaci.
Rundunar yan sanda reshen jihar Abiya ta samu nasarar dakile yunkurin yan ta'adda na kai wa jami'anta hari, wasu sun ce ba haka lamarin ya faru ba, an kashe 5.
Wata matashiya yar Najeriya ta samu gagarumin kyauta daga wajen Ubangiji inda ya azurta ta da haihuwar yara biyar a lokaci guda, maza uku da kuma mata biyu.
Wasu mutane yan mabiya addinin gargajiya na Oro a yankin Ilare da ke jihar Osun sun kutsa wani masallaci sun raunata limami da wasu masallata a watan ramadan
Yayin da suke ci gaba da fatattakan yan ta'adda da miyaku a yankin arewa maso yamma, dakarun sojoji sun yi nasarar murkushe wasu yan bindiga biyar a Kaduna.
An kama Fredrick Nwajagu, Eze Ndigbo na Ajao da ke jihar Lagas, wanda aka gani a wani bidiyo da ya yadu yana barazanar kawo yan IPOB jihar ta kudu maso yamma.
Wasu iyali da suka so amfani da sabon salo wajen bikin mutuwar kakarsu sun yi amfani da tukunya a matsayin akwatin gawa wajen kai ta makwancinta, an sha mamaki.
Wasu yan mata shu shida yan gida daya sun maka wani basarake a jihar Gombe a kotu kan rigimimar gonan gado da suke zargin ya hada kai da wasu mutanen zai sayar.
Bidiyon wani matashi da ya karbi abincinsa daga wajen butum-butumi a wani gidan cin abinci na Najeriya ya yadu saboda ba a saba ganin irin haka ba a kasar.
Labarai
Samu kari