Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Rundunar yan sandan Najeriya ta jihar Adamawa ta yi nasarar kama wani dan sanda wanda ake zargi da kashe wata dattijuwa yar shekara 80, Maryam Yerbure Abdullahi
Jirgin yakin neman zaben takarar kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 na jam'iyyar PDP ya zo karshe inda dan takarar jam'iyyar ya dira jiharsa ta Adamaw
Wasu yan bindiga dadi dun kai hari ofishin jami'an yan sandan Najeriya dake jihar Anambra da sanyin safiyar ranar Asabar kuma akalla yan sanda uku sun hallaka.
Wasu bankunan kasuwanci a Najeriya sun yi kunnen uwar shegu da sanarwan babban bankin Najeriya CBN, sun cigaba da amasar tsoffin naira daga hannun yan Najeriya.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya caccaki shugaban kasa, Muhammad Buhari, bisa matakin da ya ɗauka na fatali da umarnin Kotu kan tsoffin takardun naira.
Ƙaramin ministan ƙwadago da samar da aikin yi, Festus Keyamo, ya caccaki shugaba Buhari kan ƙin yin biyayya ga umurnin kotun ƙoli. Yace shugaban yayi kuskure
Wata kotun sauraron laifuka na musamman a Legas ta yanke wa Dr John Abebe, sirikin tsohon shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo daurin shekaru bakwai a gidan yari
Wasu bayanan masu sahihanci da suka bayyana sun nuna yadda wasu makusantan shugaban ƙasa biyu suka sauya masa tunani daga tsawaita wa'adin tsoshonN500 da N1000.
Wani abin tausayi ya faru a Alaro Onigbin da ke Owodo Ede a jihar Osun yayin da wani malamin addini da wasu mutane biyu yan uwa suka rasu a rijiya saboda bokiti
Labarai
Samu kari