Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce Kim Jong Un na Koriya ta Arewa ya amsa buƙatarsa ta tattaunawa, yayin da Amurka ke rage atisayen soji da Koriya ta Kudu.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce Kim Jong Un na Koriya ta Arewa ya amsa buƙatarsa ta tattaunawa, yayin da Amurka ke rage atisayen soji da Koriya ta Kudu.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka kai hari kan ayarin tsohon gwamnan jihar Imo, inda suka hallaka wani dan sanda nan take a tawaga.
Mutane sun shiga damuwa da tashin hankali bayan da aka wayi garin ranar Asabar da labarin tsintar wani jariri a kusa kango da ba a kammala ba a birnin Kaduna.
Yayin da aka sanar da ganin jinjirin watan Dhul Hijjah, akwai bukatar Musulmai su kiyaye ranaku 3 da ke da muhimmanci a wannan wata mai alfarma da za a shiga.
Dakarun sojin saman Najeriya sun samu nasarar sheƙe mayaƙan ƙungiyar ta'addancin ISWAP tare da kwamandojinsu a wani farmaki da suka kai maɓoyarsu a jihar Borno.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara ya karyata labarin da ke yawo cewa, hukumar EFCC na nemansa ruwa a jallo tun bayan da ya bar kan karagar mulki a kwanakin baya.
Yanzu muke samun labarin yadda jami'an hukumar NDLEA suka yi ram da wasu tsagerun masu safarar miyagun kwayoyi a wani yankin jihar Legas da ke Kudu a Najeriya.
Majalisar NJC ta fara shirin nada sabbin alkalai da ma'akatan shari'a 37 domin su cike gurabe a kotunan Najeriya daban-daban. Alkalai 9 a kotun daukaka kara.
Wasu miyagun mahara sun halaka babban basaraken Fulani da ke a wani ƙauye a ƙaramar hukumar Zaria cikin jihar Kaduna. Maharan sun kuma halaka ƴaƴansa guda huɗu.
Ana zargin cewa Hukumar EFCC ta fara farautar tsohon Gwamna, Bello Muhammad Matawalle. Kwanaki 21 da su ka wuce kenan da Bello Matawalle ya sauka daga ofis.
Labarai
Samu kari